Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja
Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja
Rashin tsaro a babbar birnin tarayya, Abuja na kara tabarbarewa a kulla-yaumin.
A wannan karon, yan sanda ne suka sanar da batun sace wasu mutane.
Wata sanarwa daga hukumar yan sanda ya ce an yi garkuwa...
Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya
Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya
Sai da na gabatar da ita, mahaifina ya tabbatar min da cewa kanwata ce, cewar Njoroge.
Wani saurayi dan kasar Kenya yana shirin angwancewa da Wanjiku ya gano kanwarsa...
Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba – Abdulrasheed Maina
Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba - Abdulrasheed Maina
Abdulrasheed Maina yayi magana da wani gidan rediyo daga inda ya ke kwance.
Tsohon jami’in gwamnatin yace jinya ta hana shi fitowa yayin da ake ta nemansa.
Ya zargi EFCC da...
Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya – Sa’ad Abubakar
Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya - Sa'ad Abubakar
Sultan na Sakkwato, Alhaji Abubakar Sa'ad III, ya koka a kan mawuyacin halin da kasar ke ciki a yanzu.
Sarkin Musulmin ya bayyana cewa tsadar albasa kadai da ake fama...
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume
Alkalin babbar kotun tarayya ta Abuja, Okon Abang ya tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan bukatar belin Ndume.
Abang dai ya tsare Ndume a gidan maza tun ranar Litinin bayan ya kasa...
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Bayan watanni biyu a rashinsa, hukumar Sojin Najeriya ta karrama Jarumi Kanal Bako.
Kanal Bako ya rasa rayuwarsa ne a faggen fama a Arewa maso gabas.
Gwamnan jihar Borno ya yi alhinin mutuwar Kana;...
AFAN: Muna Rokon Shugaba Buhari da Kar a Bude Boda
AFAN: Muna Rokon Shugaba Buhari da Kar a Bude Boda
Ministar Kudi ta ce sun baiwa shugaba Buhari shawara ya bude iyakokin Najeriya.
An rufe iyakokin ne tun watan Agustam 2019 don hana shigo da kayayyaki.
Manoman Najeriya sun nuna mabanbancin ra'ayi...
Rashin Tsaro Ya ci Tura – Sarkin Musulmai
Rashin Tsaro Ya ci Tura - Sarkin Musulmai
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar II, ya yi Alla-wadai da lamarin tsaro ya tabarbare a Arewacin Najeriya, inda yace yan bindiga na cin karansu ba babbaka.
Sarkin Musulmi wanda shine shugaban...
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho
Wata Rouqquaya Ibrahim ta shaida wa babbar kotun tarayya cewa ba Maina kadai bane ya saci kudin fansho.
Bincike ya nuna Maina da wani ma'aikacin hukumar, Stephen Oronsaye ne suka saci naira...
Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade
Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tsaurara hukuncin da doka ta tanada ga masu fyade da cin zarafin mata a jihar.
A karkashin dokar da aka aiwatar, an tanadi hukuncin daurin rai da rai...











