Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa
Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa
Ya dakeni kamar bakuwar karya, cewar wata budurwa a kan wani sojan Najeriya.
A cewarta, tana cikin tafiyarta, ko kallonsu bata yi ba, sai ta ji bulala a gadon bayanta.
Ga mamakinta,...
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani ‘Dan birnin Sin Tare da Direbansa
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani 'Dan birnin Sin Tare da Direbansa
Ana zargin masu garkuwa da mutane sun sace wani Basinne a jihar Taraba.
Miyagu sun dauke wani Ma’aikacin kasar Sin da direbansa a hanyar Wukari.
Wadannan ‘Yan bindiga ba su bukaci...
Yadda Sojoji Suka Kashe ‘Yan Bindiga a Yankin Arewa
Yadda Sojoji Suka Kashe 'Yan Bindiga a Yankin Arewa
Sojojin sama sunyi nasarar lalata maboyar yan bindiga a maboyar su a dajikan Katsina da Zamfara.
An kai harin ne bayan samun rahotannin musamman da bayanan sirri kan maboyar.
Duka harin biyu an...
Dalilin da Yasa Gwamnatin Kano Zata Sauyawa Gidan Zoo Mazauna
Dalilin da Yasa Gwamnatin Kano Zata Sauyawa Gidan Zoo Mazauna
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta sauya matsugunin gidan ajiyar dabbobin jeji daga cikin birni zuwa gefe guda.
A cewar gwamnan jihar Kano, Dakya Abdullahi Umar Ganduje, dabbobin jeji basa...
Jahohin Najeriya da Maza Suka Fiya Auran Mata Fiye da ‘Daya
Jahohin Najeriya da Maza Suka Fiya Auran Mata Fiye da 'Daya
Najeriya na daya daga cikin kasashen da suka ba auren mata da yawa muhimmanci.
Da zaran dai mutum ya mallaki rufin asirin da zai iya duba mace fiye da daya...
Kungiyar ‘Dalibai SUG ta Roki Gwamnatin Tarayya Akan Su Sasanta da ASUU
Kungiyar 'Dalibai SUG ta Roki Gwamnatin Tarayya Akan Su Sasanta da ASUU
Kungiyar SUG ta bukaci Malaman Jami’a suyi sulhu da Gwamnatin Tarayya.
An shafe watanni kusan takwas ana fama da yajin-aiki a jami’o’in kasar nan.
Shugabannin ‘Dalibai sun ce zasu yi...
Muna so a Biya mu Kudin Diyya – Iyalan Wanda Dogarin Gbajabiamila ya Harbe
Muna so a Biya mu Kudin Diyya - Iyalan Wanda Dogarin Gbajabiamila ya Harbe
A wasikar da lauyansu ya aikewa Kaakin majalisa, sun bukaci a biya diyya.
Tuni dai Gbajabiamila yayi alkawarin kula da iyalan mamacin kuma yaransa sun zama nasa.
Iyalan...
Dalilin Hana sanatoci Ganin Ndume
Dalilin Hana sanatoci Ganin Ndume
An hana wasu sanatoci damar ganin Ndume a gidan gyaran halin Kuje da ke Abuja.
An garkame Ndume ne a maimakon Maina, tsohon shugaban hukumar fansho.
Sanata Na'Allah da yaje ganinsa ya ce bai taba ganin irin...
Yadda ‘Da da Uwa Suka Bar Duniya
Yadda 'Da da Uwa Suka Bar Duniya
Wani al'amari mai ban tsoro da al'ajabi ya faru a jihar Filato.
Wata dattijuwar mata ta samu labarin kisan dan ta daya tal.
Take a nan ta fadi, washegari da safe tace ga garin ku.
'Yan...
Dalilin da Yasa Kotu ta Daure’Yan Uwa Biyu
Dalilin da Yasa Kotu ta Daure'Yan Uwa Biyu
Kotu da ke zamanta a Kaduna ta yanke wa yaya da kanwa hukuncin shekaru 10 a gidan gyaran hali saboda satar N1.7m.
An yi karar 'yan uwan biyu ne saboda karkatar da naira...













