Home Taska Page 297

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho

0
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho Wata Rouqquaya Ibrahim ta shaida wa babbar kotun tarayya cewa ba Maina kadai bane ya saci kudin fansho. Bincike ya nuna Maina da wani ma'aikacin hukumar, Stephen Oronsaye ne suka saci naira...

Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade

0
 Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade   Gwamnatin Jihar Sokoto ta tsaurara hukuncin da doka ta tanada ga masu fyade da cin zarafin mata a jihar. A karkashin dokar da aka aiwatar, an tanadi hukuncin daurin rai da rai...

Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa

0
Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa Ya dakeni kamar bakuwar karya, cewar wata budurwa a kan wani sojan Najeriya. A cewarta, tana cikin tafiyarta, ko kallonsu bata yi ba, sai ta ji bulala a gadon bayanta. Ga mamakinta,...

Taraba: Anyi Garkuwa da Wani ‘Dan birnin Sin Tare da Direbansa

0
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani 'Dan birnin Sin Tare da Direbansa Ana zargin masu garkuwa da mutane sun sace wani Basinne a jihar Taraba. Miyagu sun dauke wani Ma’aikacin kasar Sin da direbansa a hanyar Wukari. Wadannan ‘Yan bindiga ba su bukaci...

Yadda Sojoji Suka Kashe ‘Yan Bindiga a Yankin Arewa

0
Yadda Sojoji Suka Kashe 'Yan Bindiga a Yankin Arewa Sojojin sama sunyi nasarar lalata maboyar yan bindiga a maboyar su a dajikan Katsina da Zamfara. An kai harin ne bayan samun rahotannin musamman da bayanan sirri kan maboyar. Duka harin biyu an...

Dalilin da Yasa Gwamnatin Kano Zata Sauyawa Gidan Zoo Mazauna

0
Dalilin da Yasa Gwamnatin Kano Zata Sauyawa Gidan Zoo Mazauna Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta sauya matsugunin gidan ajiyar dabbobin jeji daga cikin birni zuwa gefe guda. A cewar gwamnan jihar Kano, Dakya Abdullahi Umar Ganduje, dabbobin jeji basa...

Jahohin Najeriya da Maza Suka Fiya Auran Mata Fiye da ‘Daya

0
Jahohin Najeriya da Maza Suka Fiya Auran Mata Fiye da 'Daya Najeriya na daya daga cikin kasashen da suka ba auren mata da yawa muhimmanci. Da zaran dai mutum ya mallaki rufin asirin da zai iya duba mace fiye da daya...

Kungiyar ‘Dalibai SUG ta Roki Gwamnatin Tarayya Akan Su Sasanta da ASUU

0
Kungiyar 'Dalibai SUG ta Roki Gwamnatin Tarayya Akan Su Sasanta da ASUU Kungiyar SUG ta bukaci Malaman Jami’a suyi sulhu da Gwamnatin Tarayya. An shafe watanni kusan takwas ana fama da yajin-aiki a jami’o’in kasar nan. Shugabannin ‘Dalibai sun ce zasu yi...

Muna so a Biya mu Kudin Diyya – Iyalan Wanda Dogarin Gbajabiamila ya Harbe

0
Muna so a Biya mu Kudin Diyya - Iyalan Wanda Dogarin Gbajabiamila ya Harbe   A wasikar da lauyansu ya aikewa Kaakin majalisa, sun bukaci a biya diyya. Tuni dai Gbajabiamila yayi alkawarin kula da iyalan mamacin kuma yaransa sun zama nasa. Iyalan...

Dalilin Hana sanatoci Ganin Ndume

0
Dalilin Hana sanatoci Ganin Ndume An hana wasu sanatoci damar ganin Ndume a gidan gyaran halin Kuje da ke Abuja. An garkame Ndume ne a maimakon Maina, tsohon shugaban hukumar fansho. Sanata Na'Allah da yaje ganinsa ya ce bai taba ganin irin...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta