Ayyukan Haɗa Layin Waya a Najeriya na Samar wa ƙasar Maƙudan Kuɗi
Ayyukan Haɗa Layin Waya a Najeriya na Samar wa ƙasar Maƙudan Kuɗi
Ayyukan haɗa layin waya ko simkad ta bunƙasa a Najeriya inda darajar harkar, ta kai naira biliyan 55, shekara ɗaya bayan Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta hana shigar...
Hukumar Tace Finafinan Jihar Kano ta Kulle Sutudiyon Mawaƙi Idris Danzaki
Hukumar Tace Finafinan Jihar Kano ta Kulle Sutudiyon Mawaƙi Idris Danzaki
Sutudiyon mawaƙi Idris Danzaki ya sha garƙama a hannun jami'an hukumar tace finafinai da ɗab'i ta jihar Kano.
Hukumar ta garƙame sutudiyon mawaƙin na siyasa ne bayan ya yi biris...
Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Imo ya ba da Umarnin Kama Sufetan da ya Mari...
Kwamishinan 'Yan Sandan Jihar Imo ya ba da Umarnin Kama Sufetan da ya Mari Direba
Kwamishinan 'yan sandan jihar Imo, ya ba da umarnin a kama wani Sufetan 'yan sanda.
Hakan ya biyo bayan ganinsa da aka yi a cikin wani...
Kungiyar AU ta Dakatar da Nijar Daga Dukkan Ayyukanta
Kungiyar AU ta Dakatar da Nijar Daga Dukkan Ayyukanta
Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta dakatar da Nijar daga dukkan ayyukanta bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a watan Yulin 2023.
Kwamitin zaman lafiya da tsaro na AU ya yi kira...
Bayan Shekara 9: Sojojin Najeriya Sun Ceto ƴar Makarantar Chibok
Bayan Shekara 9: Sojojin Najeriya Sun Ceto ƴar Makarantar Chibok
Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto daya daga cikin 'yan matan makarantar Chibok, wadda mayaƙan Boko Haram suka sace bayan shafe shekaru tara a hannunsu.
Gidan talabijin na Channels ya ruwaito...
Dr. Kabir Asgar Zai Wallafa Littafin Tarihin Marigayi Sheikh Albani Zaria
Dr. Kabir Asgar Zai Wallafa Littafin Tarihin Marigayi Sheikh Albani Zaria
Kabir Abubakar Aminu ya na rubuta littafin da ya tattara rayuwar Sheikh Muhammad Auwal Adam.
A matsayinsa na tsohon dalibi, malamin ya san wanene Albaniy Zaria da irin hidimarsa ga...
An Gurfanar da Diezani Alison-Madueke a Gaban Kotu Kan Cin Hanci
An Gurfanar da Diezani Alison-Madueke a Gaban Kotu Kan Cin Hanci
'Yan sandan Burtaniya sun gurfanar da tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke a gaban kotu kan cin hanci.
'Yan sandan sun bayyana haka a ranar Talata 22 ga watan Agusta...
Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya: Mutane 620 Sun Mutu a Mozambique
Yajin Aikin Ma'aikatan Lafiya: Mutune 620 Sun Mutu a Mozambique
Aƙalla mutum 620 sun rasa rayukansu a cikin kwanaki 40 da suka gabata sakamakon yajin aikin da ma’aikatan lafiya a Maputo, babban birnin Mozambique ke yi.
Wannan ne karon farko a...
Shin Ko Wanne Hali Abdulrasheed Bawa ke Ciki?
Shin Ko Wanne Hali Abdulrasheed Bawa ke Ciki?
Masu fafutuka da lauyoyin kare 'yancin ɗan'adam a Najeriya na ci gaba da nuna damuwa a kan ci gaba da tsare dakataccen shugaban babbar hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC).
Suna...
Hukuncin da aka Yanke wa Malamar Jinya da Take wa ƙananan Yara Kisan ɗauki...
Hukuncin da aka Yanke wa Malamar Jinya da Take wa ƙananan Yara Kisan ɗauki ɗai-ɗai
An yanke hukuncin ɗaurin rai-da-rai ga wata ma'aikaciyar jinyar jarirai, Lucy Letby, wadda ita ce ta fi yi wa ƙananan yara kisan ɗauki ɗai-ɗai a...













