Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da Suka Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da Suka Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta daddale naira 71,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta da za ta biya ma'aikatanta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf...
Mutane 7 Sun Rasu Sakamakon Rushewar Gini a Abuja
Mutane 7 Sun Rasu Sakamakon Rushewar Gini a Abuja
Aƙalla mutum bakwai ne suka rasu sakamakon ruhsewar wani gini a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja.
Muƙaddashin darakta-janar na hukumar bada agajin gaggawa ta Abuja FEMA, Abdulrahman Mohammed ne ya bayyana hakan...
Hukumar EFCC za ta sa ido Kan Kashe Kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
Hukumar EFCC za ta sa ido Kan Kashe Kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
Hukumar EFCC ta ce za ta ƙarfafa bibiya tare da bin diddigin yadda ƙananan hukumomi suke kashe kuɗaɗensu a daidai lokacin da ake tunanin cin gashin kansu zai fara...
NLC ta Soki IMF Bisa Nesanta Kanta da Cire Tallafin Man Fetur
NLC ta Soki IMF Bisa Nesanta Kanta da Cire Tallafin Man Fetur
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya ta caccaki Asusun Lamuni bisa maganar cewa ba ita ba ce ta shawarci gwamnatin Najeriya ta cire tallafin man fetur.
A wata sanarwa da NLC...
An Kashe Mutane 124 a Cikin Mako ɗaya a Sudan
An Kashe Mutane 124 a Cikin Mako ɗaya a Sudan
Wata babbar jami'ar Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce rahotannin kashe-kashe, ciki har da kisan kiyashin da aka yi wa fararen hula a jihar Gezira da ake zargin dakarun RSF da...
Ana Duba Yiwuwar Mayar da Makarantun Firamare da Sakandire Hannun Gwamnatin Tarayya
Ana Duba Yiwuwar Mayar da Makarantun Firamare da Sakandire Hannun Gwamnatin Tarayya
Majalisar dattawan Najeriya tana duba wani ƙudiri game da batun dubban yaran da ba sa zuwa makaranta a sassan ƙasar, da nufin gano matsalolin da ke hana su...
Manchester United ta Kori Kocinta
Manchester United ta Kori Kocinta
Ƙungiyar Manchester United ta Ingila ta kori kocinta, Erik ten Hag daga aiki.
A shekarar 2022 ce ƙungiyar ta naɗa kocin wanda ɗan ƙasar Netherlands ce, inda ya karɓi ragamar aikin daga kocin da ya yi...
NDLEA ta Kama Masu Safarar Miyagun ƙwayoyi a Legas
NDLEA ta Kama Masu Safarar Miyagun ƙwayoyi a Legas
Jami’an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA a Legas sun kama wasu da ake zargi da tarin ganyen wiwi da tramadol da sauran miyagun ƙwayoyi na biliyoyin...
Shin Mai Yasa Shugaba Tinubu ya Kori Ministoci Biyar ?
Shin Mai Yasa Shugaba Tinubu ya Kori Ministoci Biyar ?
Mai magana da yawun shugaban Najeriya, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa sallamar ministoci da shugaban nasa ya yi ya dogara ne ga irin kallon da yadda ƴan Najeriya ke yi...
Amurka za ta Tallafa wa Falasɗinawan da Suka Rasa Muhallansu a Gaza
Amurka za ta Tallafa wa Falasɗinawan da Suka Rasa Muhallansu a Gaza
Babban sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken, ya ce Amurka za ta ba da tallafin fiye da dala miliyan 130 don taimaka wa Falasɗinawa da suka rasa matsugunansu...