Home Taska Page 5

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin – Pakistan

Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - Pakistan   Firaministan Pakistan, Shahbaz Sharif ya yi tayin karɓar baƙuncin tattauanwar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka. Cikin wani sako da ya wallafa shafinsa na sada zumunta Mista Sharif...

Gobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas

0
Gobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas   Gwamnatin jihar Sokoto, ta yi kira ga matan jihar su zama masu kula da mai da hankali yayin girki da tukwanen gas. Gwamnan jihar Ahmad Aliyu ne ya bayyana haka lokacin...

Kotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasar

0
Kotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasar   Wani alƙali a Koton Ƙolin Brazil ya amince da mayar da ɗaurin da ake yi wa tsohon shugaban ƙasar, jair Bolsonaro na talala saboda dalilai na...

Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai...

0
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - Birtaniya   Harba makamai masu linzami da Iran ta yi zuwa sansanin sojin haɗin gwiwa na Amurka da...

Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da...

0
Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana Biyar   Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya bayar da umarnin ɗage duk hari kan tashoshin samar da lantarki da sauran kayan aikin makamashin Iran...

Babu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya – Keir Starmer

0
Babu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir Starmer   Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya ce babu wata “shaida” da ke nuna cewa Iran na nufin kai hari kan Birtaniya. A lokacin da aka tambaye shi ko Birtaniya na cikin wuraren...

Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila

0
Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila   Ƙungiyar Hezbollah ta ƙasar Lebanon ta ce ta kai hare-hare guda 63 kan Isra’ila a ranar Lahadi. A cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na Telegram, Hezbollah ta bayyana cewa...

Muna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran – Isra’ila

0
Muna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ila   Rundunar sojin Isra'ila ta ce tana ƙaddamar da wasu sababbin hare-hare a babbann birnin Iran, Tehran. Kafofin yaɗa labarai na Iran sun bayar da rahotannin fashewa a wurare daban-daban...

Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...

0
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU Daga Bashir Umar Kirfi 10 Oktoba 2025 A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...

Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato

0
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato   Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta