WASANNI

Jose Mourinhi Ya Fadi Sabon Inkiyar sa

0
Jose Mourinhi Ya Fadi Sabon Inkiyar sa   Mai kula da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Tottenham, Jose Mourinho ya ce baya son tsohon laƙabinsa na 'Special One'. Ya bayyana cewa daga yanzu yana son a rika masa inkiya da sabon laƙabin 'Experienced...

Man United: Pochettino zai maye gurbin Solskjaer ?

0
Man United: Pochettino zai maye gurbin Solskjaer ? Manchester United ta soma tattaunawa da tsohon kocin Tottenham Mauricio Pochettino kan wataila ya maye gurbin Ole Gunnar Solskjaer a matsayin sabon kocin kulob din . Inji jaridar (Manchester Evening News). Solskjaer na kan...

Shin ya Makomar Haaland, Son, Salah, Pedri da Pineda Take?

0
Shin ya Makomar Haaland, Son, Salah, Pedri da Pineda Take? Dan wasan gaba na Borussia Dortmund da Norway Braut Haaland, mai shekara 20. ya samu goyon bayan daraktan wasanni na RB Salzburg Christoph Freund kan koma wa Liverpool maimakon Manchester United. Haaland...

Cristiano Ronaldo: Ya Warke Daga Cutar Coronavirus

0
Cristiano Ronaldo: Ya Warke Daga Cutar Coronavirus Shahrarren dan wasan kasar Juventus Cristiano Ronaldo ta samu waraka daga muguwar cutar nan mai toshe numfashi watau Coronavirus, kungiyar ta tabbatar ranar Juma'a. "Ronaldo ya yi gwajin cutar. Sakamakon ya nuna cewa ya...

Real Madrid Ta Lallasa Barcelona 3:1 a Wasan El Clasico

0
Real Madrid Ta Lallasa Barcelona 3:1 a Wasan El Clasico Dazun nan aka kammala fafatawar jikakkiyar hamayya ta El Clasico inda Real Madrid ta lallasa Barcelona da ci uku da daya a yau Asabar a wasan La Liga na kasar...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno