Shugaba Buhari yayi Allah wadai da kashe kashe a Zamfara

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da halin da ake ciki na kashe kashe a jihar Zamfara. Shugaban yaji takaicin hare haren da aka kai a kauyen Birnin magaji dake yankin karamar hukumar Tsafe da kuma wanda...

Ku zabi nagartattun ‘yan takara a duk inda suke – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi jira ga ‘Yan Najeriya da su zabi nagartattun mutane masu amana a yayin da zaben 2019 ke kara kusantowa. Shugaban yayi wannan kiran ne a yayin da Shugaban Tetfund Baffa Bichi ya wakilce shi a...

Indai da gaske ake yaki da cin hanci da rashawa a binciki Ganduje –...

0
Wata fitacciyar ‘yar siyasa kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki, Hajiya Naja’atu Mohammed ta ce babu gaskiya cikin yaki da gwamnatinsu ke yi da cin hanci da rashawa. Hajiya Naja’atu Muhammad na cikin wadanda suka rika tallata Muhammadu Buhari...

Mun cikawa ‘Yan Najeriya dukkan alkawuran da muka dauka – Lai Mohammed

0
Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta cikawa ‘Yan Najeriya dukkan alkawuran da ta daukar musu a lokacin yakin neman zaben da ya wuce inji Ministan yada labarai Alhaji Lai Mohammed. A lokacin davyaje zantawa da manema labarai a fadar Gwamnati dake...

Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2019

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kasafin kudin shekarar 2019 a gaban hadakar zauren majalisun dokoki da na dattawa. ‘Yan majalisun dokoki na tarayya sun dinga ihu tare da fadin Sai Buhari a lokacin da Shugaban ya iso zauren...

Kano: Takarar Abba Kabir Yusuf na tangal tangal

0
Mai Shariah na Babbar kotun jihar Kano AT Badamasi ya sanya ranar sha hudu ga watan Janairu domin yanke hukunci kan dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar PDP Abba Kabir Yusuf. Tun da farko dai Jafar Sani Bello Wanda shi...

‘Yan bindiga sun kashe Alex Badeh

0
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe tsohon Shugaban hafsan sojojin sama na Najeriya Alex Badeh. The post ‘Yan bindiga sun kashe Alex Badeh appeared first on Daily Nigerian Hausa.

‘Yan Hisba sun tarwatsa bikin auren ‘yan madigo a Kano

0
‘Yan Hisba sun tarwatsa wani bikin ‘yan madigo a birnin Kano. Rundanar ‘yan sanda ta jihar Kano ta kuma ci nasarar kama mutane 11 da suke da alaka da shirya wannan bikin Aure a unguwar Sabon Gari dake cikin...

Sayen nagari maida kudi gida – Ado Abdullahi

0
  Haƙiƙa zaɓen kujerar gwamnan jihar Kano, zaɓe ne tsakanin guguwar wasu mutane masu neman a koma baya, ƴan a fasa kowa ya rasa. Da kuma masu angiza dukiyar al’ummar jihar cikin aljihunansu, marasa tausayin talakawa. Dukkanin waɗannan za su...

Mutane miliyan 7 ne suka yi kaura daga birane zuwa kauyuka don su yi...

0
A sakamakon kyakkyawan kudurin da Gwamnatin Xi Jingpin take da shi akan Noma a kasar Chana ya sanya dubun dubatar mutane suka yi kaura daga birane zuwa kaiyuka domin suyi noman kayan lambu da ganyayyaki. Akalla kashi 60 na al’ummar...