Mutanan da Sukai Dace a Mulkin Buhari
Mutanan da Sukai Dace a Mulkin Buhari
Akwai wasu ‘Yan Najeriya da su ka samu manyan mukamai na Duniya
Da dama daga cikinsu tsofaffin Ministoci ne da aka yi a gwamnatin kasar - Wanda ake sa ran za ta zama sabuwar...
Shugaban Jam’iyyar PDP, Uche Secondus, ya Yabawa Shugaba Buhari
Shugaban Jam'iyyar PDP, Uche Secondus, ya Yabawa Shugaba Buhari
Abin mamaki a cewar wasu, shugaban jam'iyyar adawa ya yabawa shugaba Buhari
Secondus ya jinjinawa Buhari saboda ya ajiye siyasa gefe wajen zaben Okonjo-Iweala - Tsohuwar ministar kudi na Najeriya na gab...
Nasarawa: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun yi Awon Gaba da Wasu Masallata
Nasarawa: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun yi Awon Gaba da Wasu Masallata
Ana tsakiyan Ibada, bata gari cikin al'umma sun yi aika-aika
Masu garkuwa da mutanen sun bukaci kudin fansa milyan hamsin, amma daga baya sun rage - Har...
EndSARS: Gwamna Ganduje ya Bai Yana Wanda Suka Lalata Zanga -Zangar
EndSARS: Gwamna Ganduje ya Bai Yana Wanda Suka Lalata Zanga -Zangar
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi ikirarin cewa wasu mutane wanda basa son ganin ci gaban Najeriya ne suka bata zanga zangar #EndSars
Ganduje ya bayyana cewa ainihin zanga zangar...
Cristiano Ronaldo: Dan Wasan ba Zai Buga Wasan Juventus da Barcelona ba
Cristiano Ronaldo: Dan Wasan ba Zai Buga Wasan Juventus da Barcelona ba
Cristiano Ronado ba zai buga wasan da Juventus za ta fafata da Barcelona ba a Gasar Champions League saboda gwaji ya nuna har yanzu yana ɗauke da cutar...
An Gudu ba a Tsira ba: An sake Kama Bursunonin da ‘Yan Daba Suka...
An Gudu ba a Tsira ba: An sake Kama Bursunonin da 'Yan Daba Suka Saki a Jihar Edo
Rundunar 'yan sanda ta Jihar Edo a kudancin Najeriya ta kama fursuna 10 daga cikin waɗanda suka tsere daga gidajen yari...
Tsohuwar Ministar kuɗin Najeriya na dab da Zama Shugabar WTO
Tsohuwar Ministar kuɗin Najeriya na dab da Zama Shugabar WTO
Jekadun kasashe a ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya WTO sun gabatar da sunan tsohuwar ministar kuɗin Najeriya Ngozi Okonjo-Iweala a matsayin sabuwar shugabar ƙungiyar.
Idan dai har aka zaɓi Ngozi...
Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar
Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar
Har yanzu, dalibai basu daina fuskantar tsangwama kan irin tufafin da suke sanyawa ba
Yayinda ake hana wasu shiga don sun sanya Hijabi, ana hana wasu shiga don bayyana...
Legas: Gwamnan ya Fusata da Rikicin Kabilanci, ya yi Tsokaci Mai Zafi
Legas: Gwamnan ya Fusata da Rikicin Kabilanci, ya yi Tsokaci Mai Zafi
Gwamnan jihar Legas, Sanwo-Olu, ya kai ziyara Fagba da ke wurin Ifako-Ijaiye, don jajanta wa wadanda asara ta hau kansu sakamakon wani rikici
Rikicin ya barke tsakanin Hausawa da...
Gamnatin Borno ta Dauki Nauyin Karatun Yaran CJTF da Boko Haram ta Kashe Tun...
Gamnatin Borno ta Dauki Nauyin Karatun Yaran CJTF da Boko Haram ta Kashe Tun 2013
Ya yi alkawarin N180m, buhuhunan hatsi da kwalayen abinci 27,000 ga mayaka 9000
Gwamnan ya shirya tsarin taimakawa matasan jami'an sa kai da aka kashe -...





















