Jam’iyyar PRP tayi wawan kamu a jihar Bauchi

0
Mataimakin kakakin majalisar Dokokin jihar Bauchi Abdulmumini Bala Fanti da wasu ‘Yan takarar Sanatoci guda biyu daga jam’iyyar APC sun sauya sheka daga jam’iyyar AapC mai mulkin jihar zuwa jam’iyyar hamayya ta PRP. Wannan dai na zuwa ne yayin da...

Mutane 19 sun nitse yayin da jiginsu ya kife a kogin Kwara

0
A kalla Yara 19 ne suka rasa rayukansu a lokacin da jirgin da suke ciki ya kife kuma ya nitse da su. Jirgin dai na dauke da Yara 22 a lokacin da suka shiga domin ketare kogin daga kauye Edu...

Shugaba Buhari ya bar Abuja zuwa kasar Poland

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar babban birnin tarayya Abuja da safiyar Asabar zuwa birnin Warsaw na kasar Poland domin halartar taron manyan kasashen duniya kan muhalli. The post Shugaba Buhari ya bar Abuja zuwa kasar Poland appeared first on...

A shirye nake na tafka muhawara da Buhari – Atiku Abubakar

0
Dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya bayyana cewar a shirye yake da ya tafka muhawara da Shugaban kasa Muhammadu Buhari a shirye shirye zaben Shugaban kasa na 2019. Atiku Abubakar ya bayyana haka ne a wajen...

Shugaba Buhari ya halarci taron tsaro kan tafkin Chadi a Njammena

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron tsaro kan yankin tafkin Chadi a birnin Njammena na kasar Chadi. Mana wannan taro ne sakamakon hare haren Boko Haram da ‘yan kungiyar suke kaiwa a yankin na tafkin Chadi da ya hada...

Muna bincikar bidiyon Ganduje a Landan – Magu

0
Shugaban hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC Ibrahim Magu ya bayyana cewar suna buncikar bidiyon Ganduje a Landan. Shugaban hukumar ya bayyana haka ne a lokacin da wani dan fafutikar Yaki da cin hanci da...

Raddi ga Farfesa Labdo kan maganganunsa game da Sarkin Kano

0
  Daga Magaji Galadima Abdullahi Yanzun nan dan-uwana Malam Ibrahim Ado Kurawa ya aiko min wani rubutu da wani waishi Professor Umar Labdo Muhammad na Jami;ar Bayero tamu ta Kano yayi kuma aka watsa a kafafen sadarwa. A rubutun shi Umar Labdo...

Gwamnan Nassarawa Almakura ya baiwa EFCC kyautar fili mai fadin hekta 50

0
Gwamnan jihar Nassarawa Umar Tanko Amakura ya baiwa hukumar Yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC kyautar fili mai fadin hekta 50 a lafiya babban birnin jihar. Sai dai kuma tsohon Antoni janar kuma kwamishinan Shariah na...

Sanata Lidani ya koma APC daga jam’iyyar PDP

0
Sanata Joshua Lidani dan majalisar dattawa nai wakiltar jihar Gombe ta kudu ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Sanata Lidani ya bayyana sauya shekarsa ne a zauren majalisar dattawa a ranar Laraba. The post Sanata Lidani...

Shugaba Buhari ya isa Maiduguri don duba sojojin Najeriya

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya Isa Maiduhuri babban birnin jihar Borno domin duba sojojin Najeriya da suka jikkata da kuma jajanta musu kan harin da ‘yan Boko Haram suka kai a garin Metele inda suka kashe sojoji sama da...