Roma ta Dauki Lukaku Daga Chelsea
Roma ta Dauki Lukaku Daga Chelsea
Dan wasan gaban Belgium Romelu Lukaku ya amince ya koma Roma ta Italiya a matsayin aro na tsawon kakar wasa daya daga Chelsea.
Dan wasan mai shekaru 30 ya koma Seria A bayan da ya...
Nan ba da Jimawa ba za a Fara Kiran Waya da na Bidiyo a...
Nan ba da Jimawa ba za a Fara Kiran Waya da na Bidiyo a Twitter - Musk
Mai kamfanin sada zumunta na X da a baya aka fi sani da Twitter Elon Musk ya ce nan ba da jimawa ba...
FIFA ta Dakatar da Shugaban ƙwallon ƙafar Sifaniya,Luis Rubiales
FIFA ta Dakatar da Shugaban ƙwallon ƙafar Sifaniya,Luis Rubiales
Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Duniya Fifa ta dakatar da Luis Rubiales daga matsayinsa na shugaban hukumar ƙwalon ƙafar Sifaniya kan sumbatar 'yar wasan ƙwallon ƙafar ƙasar.
Fifa ta dakatar da da Mista...
Alakar da ke Tsakanina da Tauraron Kwallon Kafa, Ahmed Musa – Ali Nuhu
Alakar da ke Tsakanina da Tauraron Kwallon Kafa, Ahmed Musa - Ali Nuhu
Ali Nuhu ya bayyana cewa Allah ne ya hada jininsu da tauraron kwallon kafa Ahmed Musa har suke abota.
Jarumin na Kannywood ya yi watsi da hasashen mutane...
Corona: NCDC na sa Ido Kan Sabon Nau’in ƙwayar Cutar
Corona: NCDC na sa Ido Kan Sabon Nau'in ƙwayar Cutar
Hukumar Daƙile Cutuka masu Yaɗuwa ta Najeriya (NCDC) ta ce jami'anta na ci gaba da sanya idanu tare da lura da sabon nauyin ƙwayar cutar EG.5 da BA.2.86 mai hadasa...
Hukumar EFCC ta Kama ‘Yan Yahoo 23 a Sokoto
Hukumar EFCC ta Kama 'Yan Yahoo 23 a Sokoto
Jami'an hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya (EFCC) sun kama wasu matasa 23 bisa zargin zambatar mutane ta intanet da aka fi sani da 'Yahoo" a...
Na cika Dukkan Alkawarin da na ɗaukar wa Ma’aikata – Gwamna Uzodinma
Na cika Dukkan Alkawarin da na ɗaukar wa Ma'aikata - Gwamna Uzodinma
Gwamnan Imo ya bayyana cewa ya cika dukkan alkawurran da ya ɗaukar wa ma'aikata harda karin wasu a zangonsa na farko.
Hope Uzodinma, shugaban kungiyar gwamnonin APC ya ce...
Masu Garkuwa da Mutane Sun yi Awon Gaɓa da Babban Jigon APC a Kaduna
Masu Garkuwa da Mutane Sun yi Awon Gaɓa da Babban Jigon APC a Kaduna
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaɓa da sakataren tsare-tsaren jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Kaduna.
Miyagun masu garkuwa da mutanen dai sun sace...
Dalilin da Yasa Kwankwaso bai Samu Shiga Jerin Ministoci 48 ba – Majiyoyi
Dalilin da Yasa Kwankwaso bai Samu Shiga Jerin Ministoci 48 ba - Majiyoyi
Shugaban kasa Bola Tinubu ya so nada Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP, a matsayin minista.
An yi wa yunkurin kallo a matsayin wata...
Dakarun ‘Yan Sanda Sun yi Musayar Wuta da ‘Yan Bindiga a Jihar Katsina
Dakarun 'Yan Sanda Sun yi Musayar Wuta da 'Yan Bindiga a Jihar Katsina
'Yan sanda sun yi musayar wuta da 'yan bindiga a jihar Katsina, sun samu gagarumin nasara ranar Jumu'a.
Kakakin yan sandan, ASP Aliyu Abubakar ya ce jami'ai sun...





















