Shugabannin NNPP Sun yi Kira ga Kwankwaso da Yaja Kunnen ‘Yan Amshin Shatansa da...
Shugabannin NNPP Sun yi Kira ga Kwankwaso da Yaja Kunnen 'Yan Amshin Shatansa da ke Cikin NWC
Dakatar da shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), bai yi wa shugabannin jam'iyyar na jihohi daɗi ba.
Shugabannin sun yi...
A ƙarshen Shekarar nan Matatar Man Patakwal Zata Ci gaba da Aiki – Ministan...
A ƙarshen Shekarar nan Matatar Man Patakwal Zata Ci gaba da Aiki - Ministan Fetur
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta jaddata burinta na daina shigo da man fetur zuwa gida Najeriya nan da yan shekaru.
Ƙaramin ministan albarkatun fetur (Mai), Heineken...
Muna tare da ECOWAS Wajen Yin Allah-Wadai da Riƙe Shugaba Bazoum – Ministan Tsaron...
Muna tare da ECOWAS Wajen Yin Allah-Wadai da Riƙe Shugaba Bazoum - Ministan Tsaron Birtaniya
Ministan tsaron Birtaniyar, James Heappey MP, ya gana da manyan shugabannin tsaron Najeriya domin ƙulla alaƙar da za ta kai ga tattaunawa tsakanin ƙasashen biyu...
Ayyukan Haɗa Layin Waya a Najeriya na Samar wa ƙasar Maƙudan Kuɗi
Ayyukan Haɗa Layin Waya a Najeriya na Samar wa ƙasar Maƙudan Kuɗi
Ayyukan haɗa layin waya ko simkad ta bunƙasa a Najeriya inda darajar harkar, ta kai naira biliyan 55, shekara ɗaya bayan Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta hana shigar...
Yana da Kyau a Wasu Lokutan Maza su Riƙa bai wa Mata Jan Ragamar...
Yana da Kyau a Wasu Lokutan Maza su Riƙa bai wa Mata Jan Ragamar Siyasar ƙasar nan - Godswill Akpabio
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ce akwai bukatar mata su rike madafun iko.
Ya ce ya kamata maza su riƙa...
Majalisar Dokokin Jihar Legas ta yi Fatali da Sunayen Mutane 17 da Gwamna Sanwo-Olu...
Majalisar Dokokin Jihar Legas ta yi Fatali da Sunayen Mutane 17 da Gwamna Sanwo-Olu Yake so su Zama Kwamishinoni
An tantance wadanda Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya bada sunayensu domin zama Kwamishinoni.
‘Yan majalisar dokokin Legas sun amince da mutane 22 ne,...
Algeriya na Shirin Sasanta ECOWAS da Sojojin Nijar
Algeriya na Shirin Sasanta ECOWAS da Sojojin Nijar
Babban jami'in diflomasiyyar Aljeriya ya fara wata ziyarar aiki zuwa kasashen yammacin Afirka ranar Laraba a wani yunkuri na neman mafita bayan juyin mulkin da aka yi a makwabciyarta Nijar
Aljeriya ba ta...
Ministocin Tinubu za su Kashe Sama da N8bn Nan da 2027
Ministocin Tinubu za su Kashe Sama da N8bn Nan da 2027
Bola Ahmed Tinubu ya kafa gwamnatin da ta fi kowace yawan ministocin tarayya a tarihin Najeriya.
Ministoci 48 za su yi aiki da shugaban kasar, kowanensu ya na da albashi...
Jihar Kano na Bukatar Allura Miliyan 6 Don Magance Cutar Mashaƙo – Gwamna Abba
Jihar Kano na Bukatar Allura Miliyan 6 Don Magance Cutar Mashaƙo - Gwamna Abba
Gwamna Abba Gida Gida na jihar Kano, ya bayyana adadin allurar rigakafin cutar Mashaƙo da suke buƙata.
Ya ce aƙalla suna buƙatar allurar rigakafi miliyan shida domin...
LP ta Musanta Tattaunawa da PDP da NNPP Domin Samar da Jam’iyya Guda
LP ta Musanta Tattaunawa da PDP da NNPP Domin Samar da Jam'iyya Guda
Jam’iyyar Labour mai hammaya a Najeriya ta musanta batun tattaunawa da takwarorinta na PDP da NNPP domin samar da jam’iyya guda da za ta tunkari jam’iyya mai...





















