Gwamnatin Jahar Imo na Shirin Tarbar Shugaba Buhari a Ranar Alhamis, 9 ga Watan...
Gwamnatin Jahar Imo na Shirin Tarbar Shugaba Buhari a Ranar Alhamis, 9 ga Watan nan
Yanzu haka an shirya komai don ziyarar shugaban kasa Muhammadu Buhari zuwa jahar Imo a ranar Alhamis, 9 ga watan Satumba.
Yayin ziyarar tasa, shugaban kasar...
Kungiyar Taliban ta Nada Sabon Firayim Minista na Kasar Afghanistan
Kungiyar Taliban ta Nada Sabon Firayim Minista na Kasar Afghanistan
Kungiyar Taliban ta nada Mullah Mohammad Hassan Akhund a matsayin sabon Faraim Minista na kasar Afghanistan.
Zabihullah Mujahid, mai magana da yawun kungiyar ta Taliban ne ya bayyana hakan a cikin...
Hakkin Gwamnati ne Kawo Karshen Ta’addanci da ke Faruwa a Zamfara da Arewa ta...
Hakkin Gwamnati ne Kawo Karshen Ta’addanci da ke Faruwa a Zamfara da Arewa ta Tsakiya - Bashir Magashi
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara tabbatar wa da ‘yan Najeriya cewa mulkinsa zai tabbatar da kulawa da rayuka da dukiyoyin su.
Ministan...
Shugaba Buhari ya Umarci Shugabannin Tsaro da su Nemo Hanyoyin Magance ƙalubalen Tsaro
Shugaba Buhari ya Umarci Shugabannin Tsaro da su Nemo Hanyoyin Magance ƙalubalen Tsaro
Shugaba Buhari ya umarci shugabannin tsaron ƙasar nan su nemo hanyoyi da dabarun magance ƙalubalen tsaro.
Shugaban ya sabunta wannan umarnin yayin taronsa da shugabannin tsaron yau a...
Kyakkyawar Alaƙa ce Tsakanin Najeriya da Saudiyya – Shugaba Buhari
Kyakkyawar Alaƙa ce Tsakanin Najeriya da Saudiyya - Shugaba Buhari
Shugaba Buhari ya gana da ministan harkokin waje na ƙasar Saudiya, Yarima Al-Saud a fadarsa dake Abuja.
Buhari ya yaba da kyakkyawar alaƙar dake tsakanin Najeriya da Saudiya wanda ya samo...
Zaben Kananan Hukumomi: Lissafin APC na Neman Canza wa a Garin Ifako/Ijaye Dake Legas
Zaben Kananan Hukumomi: Lissafin APC na Neman Canza wa a Garin Ifako/Ijaye Dake Legas
Neman shugabanci ya raba kan ‘ya ‘yan jam’iyyar APC a garin Ifako/Ijaye.
Da farko ‘yan APC suna tare da Kofoworola Ajayi, yanzu lissafin ya canza.
Ana rade-radin masu...
Shugaba Buhari ya Nada Gwamna Okowa a Matsayin Memba a Kwamitin Kawo Sauyi na...
Shugaba Buhari ya Nada Gwamna Okowa a Matsayin Memba a Kwamitin Kawo Sauyi na Fannin Kiwon Lafiya
Muhammadu Buhari ya nada gwamnan Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin memba a kwamitin kawo sauyi na fannin kiwon lafiya.
Kwamitin da shugaban kasa ya...
Hana Cajin Waya: Gwamnati Katsina Zata Datse Hanyoyin Sadarwa a Kananan Hukumomi 3 Dake...
Hana Cajin Waya: Gwamnati Katsina Zata Datse Hanyoyin Sadarwa a Kananan Hukumomi 3 Dake Jahar
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana shirin gwamnatinsa na datse hanyoyin sadarwa a wasu kananan hukumomi.
Masari yace waɗannan matakai da ake ɗauka zasu shafi...
Shugaba Buhari ya Magantu Kan Kashe-Kashen da Ake a Jahar Plateau
Shugaba Buhari ya Magantu Kan Kashe-Kashen da Ake a Jahar Plateau
Gwamnatin shugaba Buhari ta kai ziyara jahar Filato don tattauna batun kashe-kashen da suke faruwa a jahar.
Shugaba Buhari ya ce sam gwamnatinsa ba za ta tsaya ba har sai...
Gwamnatin Jahar Katsina Zata Hana Kiwon Fili
Gwamnatin Jahar Katsina Zata Hana Kiwon Fili
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, yace gwamnatinsa zata diba yiwuwar hana kiwon fili a faɗin jahar.
Masari ya bayyana cewa kafin kafa dokar gwamnati zata samar da filin kiwo ga makiyaya.
A cewarsa, Gwamnatin tarayya...






















