Home SIYASA Page 102

SIYASA

Hakkin Gwamnati ne Kawo Karshen Ta’addanci da ke Faruwa a Zamfara da Arewa ta...

0
Hakkin Gwamnati ne Kawo Karshen Ta’addanci da ke Faruwa a Zamfara da Arewa ta Tsakiya - Bashir Magashi   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara tabbatar wa da ‘yan Najeriya cewa mulkinsa zai tabbatar da kulawa da rayuka da dukiyoyin su. Ministan...

Shugaba Buhari ya Umarci Shugabannin Tsaro da su Nemo Hanyoyin Magance ƙalubalen Tsaro

0
Shugaba Buhari ya Umarci Shugabannin Tsaro da su Nemo Hanyoyin Magance ƙalubalen Tsaro   Shugaba Buhari ya umarci shugabannin tsaron ƙasar nan su nemo hanyoyi da dabarun magance ƙalubalen tsaro. Shugaban ya sabunta wannan umarnin yayin taronsa da shugabannin tsaron yau a...

Kyakkyawar Alaƙa ce Tsakanin Najeriya da Saudiyya – Shugaba Buhari

0
Kyakkyawar Alaƙa ce Tsakanin Najeriya da Saudiyya - Shugaba Buhari   Shugaba Buhari ya gana da ministan harkokin waje na ƙasar Saudiya, Yarima Al-Saud a fadarsa dake Abuja. Buhari ya yaba da kyakkyawar alaƙar dake tsakanin Najeriya da Saudiya wanda ya samo...

Zaben Kananan Hukumomi: Lissafin APC na Neman Canza wa a Garin Ifako/Ijaye Dake Legas

0
Zaben Kananan Hukumomi: Lissafin APC na Neman Canza wa a Garin Ifako/Ijaye Dake Legas   Neman shugabanci ya raba kan ‘ya ‘yan jam’iyyar APC a garin Ifako/Ijaye. Da farko ‘yan APC suna tare da Kofoworola Ajayi, yanzu lissafin ya canza. Ana rade-radin masu...

Shugaba Buhari ya Nada Gwamna Okowa a Matsayin Memba a Kwamitin Kawo Sauyi na...

0
Shugaba Buhari ya Nada Gwamna Okowa a Matsayin Memba a Kwamitin Kawo Sauyi na Fannin Kiwon Lafiya   Muhammadu Buhari ya nada gwamnan Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin memba a kwamitin kawo sauyi na fannin kiwon lafiya. Kwamitin da shugaban kasa ya...

Hana Cajin Waya: Gwamnati Katsina Zata Datse Hanyoyin Sadarwa a Kananan Hukumomi 3 Dake...

0
Hana Cajin Waya: Gwamnati Katsina Zata Datse Hanyoyin Sadarwa a Kananan Hukumomi 3 Dake Jahar   Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana shirin gwamnatinsa na datse hanyoyin sadarwa a wasu kananan hukumomi. Masari yace waɗannan matakai da ake ɗauka zasu shafi...

Shugaba Buhari ya Magantu Kan Kashe-Kashen da Ake a Jahar Plateau

0
Shugaba Buhari ya Magantu Kan Kashe-Kashen da Ake a Jahar Plateau   Gwamnatin shugaba Buhari ta kai ziyara jahar Filato don tattauna batun kashe-kashen da suke faruwa a jahar. Shugaba Buhari ya ce sam gwamnatinsa ba za ta tsaya ba har sai...

Gwamnatin Jahar Katsina Zata Hana Kiwon Fili

0
Gwamnatin Jahar Katsina Zata Hana Kiwon Fili   Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, yace gwamnatinsa zata diba yiwuwar hana kiwon fili a faɗin jahar. Masari ya bayyana cewa kafin kafa dokar gwamnati zata samar da filin kiwo ga makiyaya. A cewarsa, Gwamnatin tarayya...

Shugaba Buhari Ya Shiga Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadarsa Dake Abuja

0
Shugaba Buhari Ya Shiga Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadarsa Dake Abuja   Shugaba Buhari ya shiga tattauna da shugabannin tsaron kasar nan a fadarsa dake babban birnin tarayya Abuja. Daga cikin waɗanda suka halarci taron akwai hafsoshin soji, sufetan yan sanda...

Ba Hakanan Kawai Shugaba Buhari ya Nada ni Ministan Wutar Lantarki ba – Abubakar...

0
Ba Hakanan Kawai Shugaba Buhari ya Nada ni Ministan Wutar Lantarki ba - Abubakar Aliyu   Abubakar Aliyu, sabon ministan wutar Lantarki ya ce ba hakanan kawai Shugaba Buhari ya nada shi ministan Wutar Lantarki ba. Aliyu ya bayyana cewa shugaban kasar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta