Home SIYASA Page 105

SIYASA

Kungiyar IPOB na Samun Goyan Bayan ‘Yan Kasashen Waje da Ake Biyansu Albashi Mai...

0
Kungiyar IPOB na Samun Goyan Bayan 'Yan Kasashen Waje da Ake Biyansu Albashi Mai Tsoka- Shugaba Buhari   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da ayyukan kungiyar nan mai neman ballewa ta Indigenous People of Biafra. Shugaban Najeriyan ya bayyana...

Gwamna Masari ya Fitar da Sababbin Matakan Shawo Kan Matsalolin Tsaro a Jaharsa

0
Gwamna Masari ya Fitar da Sababbin Matakan Shawo Kan Matsalolin Tsaro a Jaharsa   Gwamnatin Katsina da ke arewacin Najeriya ta dakatar da hada-hadar kasuwanci da datse wasu manyan tituna saboda matsaloli na tsaro. Wata sanarwa da gwamnan jahar Aminu Bello Masari...

Rikicin PDP: CNJ Tanko Muhammad ya Gayyaci Alkalai Daga Jahohi 6

0
Rikicin PDP: CNJ Tanko Muhammad ya Gayyaci Alkalai Daga Jahohi 6   Shugaban alkalan Najeriya, Justice Tanko Muhammad, ya gayyaci manyan alkalan jahar Rivers, Kebbi, Cross River, Anambra, Jigawa da Imo don taron gaggawa. Wannan ya biyo bayan hukunce-hukunce masu karo da...

Gwamna Abdullahi Sule ya Sanar da Sallamar Kwamishinoninsa

0
Gwamna Abdullahi Sule ya Sanar da Sallamar Kwamishinoninsa   Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sanar da rushe baki ɗaya masu rike da mukaman siyasa a gwamnatinsa. Gwamnan ya faɗi hakane a wurin taron gaggawa da ya kira a faɗar gwamnatinsa dake Lafia. Kwamishinan...

Gwamnatin Tarayya ta Shirya Samarwa da Matasa Masu Digiri Aiki

0
Gwamnatin Tarayya ta Shirya Samarwa da Matasa Masu Digiri Aiki   Gwamnatin tarayya zata saka matasa masu takardar digiri aiki na musamman na tsawon wata 12. Rahoto ya nuna cewa shirin zai kunshi matasa yan kasa da shekara 30 aƙalla 20,000 daga...

Ministan Ayyuka na Musamman ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Gwamna Ortom

0
Ministan Ayyuka na Musamman ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Gwamna Ortom   Ministan ayyuka na musamman, kuma tsohon gwamnan Benuwai, Akume, ya yi kira ga EFCC ta binciki Ortom. Ministan ya kuma bukaci gwamna Ortom na jahar Benuwai ya fito...

Zanga-Zanga: Sudan ta Kudu ta Katse Layukan Intanet a Kasar

0
Zanga-Zanga: Sudan ta Kudu ta Katse Layukan Intanet a Kasar   An katse layukan intanet a Sudan Ta Kudu da takaita samun layukan wayoyi yayin da mahukunta ke kokarin murkushe wani shirin zanga-zanga a fadin kasar kan adawa da shugabannin siyasa. An...

Sanata Bala Ibn Na’Allah ya Magantu Kan Kisan ‘Dansa

0
Sanata Bala Ibn Na'Allah ya Magantu Kan Kisan 'Dansa   Sanata Bala Ibn Na'Allah, ɗan majalisar dattawan Najeriya da ake zargi wasu da kashe babban ɗansa, Abdulkareem a gidansa da ke Malali a Kaduna, ya ce yana fatan mutuwar ɗan nasa...

Komawa Makaranta: Gwamnatin Jahar Kano ta Kara wa Dalibai Mako Guda

0
Komawa Makaranta: Gwamnatin Jahar Kano ta Kara wa Dalibai Mako Guda Gwamnatin Kano da ke arewacin Najeriya ta sanar da ɗage ranar komawar ɗalibai makaranta da mako guda. Kwamishinan Ilimi na jahar, Muhammad Sanusi Sa'id Kiru, ya ce an tsawaita komawa...

Gwamnati na Kokarin Kawar da Duk Wani Tashin Hankali ko Fitina – Shugaba Buhari

0
Gwamnati na Kokarin Kawar da Duk Wani Tashin Hankali ko Fitina - Shugaba Buhari   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya roki al'ummar Filato su rungumi zaman lafiya, tare da jaddada cewa gwamnatin na yin duk mai yiwuwa domin kawar da duk...

Labarai

Latest News
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21