Shugaba Buhari ya ki Maida Hankali a ɓangaren Tsaro – Gwamna Ortom
Shugaba Buhari ya ki Maida Hankali a ɓangaren Tsaro - Gwamna Ortom
Gwamnan Benuwai, Samuel Ortom, yace ba'a taba yin gwamnati mai muni kamar ta Buhari ba a bangaren tsaro.
Gwamnan yace shugaba Buhari ya ki maida hankali tare da baiwa...
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam’iyyar APC a...
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam'iyyar APC a 2023
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce tarurrukan sulhu da ke gudana tsakanin shugabannin PDP na samun sakamako mai kyau.
Abubakar ya bayyana haka a...
Kungiyar TSG ta Caccaki Gwamna Yahaya Bello Kan Taba Tinubu
Kungiyar TSG ta Caccaki Gwamna Yahaya Bello Kan Taba Tinubu
Tinubu Support Group ta yi wa Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello raddi.
Kungiyar TSG ta maida martani ne bayan Gwamnan ya tabo Bola Tinubu.
Bello ya ba Tinubu shawara ya hakura da...
Shugaban Majalisar Dattijai ya Nemi Gwamnatin Tarayya Akan ta Rage Ciyo Bashi
Shugaban Majalisar Dattijai ya Nemi Gwamnatin Tarayya Akan ta Rage Ciyo Bashi
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, yace ya zama wajibi a nemo hanyar rage ciyo bashin gwamnatin tarayya.
Lawan ya bayyana haka ne jin kaɗan bayan fitowa daga wata...
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam'iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus
Rivers - Rikicin babbar jam'iyyar hamayya PDP ya sake ɗaukar eani sabon salo ranar Litinin a jahar Ribas, kamar yadda dailytrust ta rawaito.
Wata babbar kotu a jahar Ribas ta...
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Adadin Mutane da Zasu Amfana da N-Power Rukunin C
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Adadin Mutane da Zasu Amfana da N-Power Rukunin C
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta shirya tsaf don fara aiwatar da shirin N-Power.
Gwamnatin ta kuma bayyana mafitar da shirin na N-Power zai samar a cikin al'ummar...
Zamu Saka Tsauraran Matakai Kan Wanda Basu yi Rigakafin Corona ba – Gwamatin Jahar...
Zamu Saka Tsauraran Matakai Kan Wanda Basu yi Rigakafin Corona ba - Gwamatin Jahar Edo
Gwamnatin jahar Edo ta bayyana cewa dole ne maazauna jahar su yi riga-kafin corona ko kuma ta bullo musu ta bayan gida.
Gwamnan jahar, Godwin Obaseki...
Ya Zama Wajibi ‘Yan Najeriya Su yi wa Kansu Karantun ta Nutsu a 2023...
Ya Zama Wajibi 'Yan Najeriya Su yi wa Kansu Karantun ta Nutsu a 2023 - Gwamna Tambuwal
Gwamnan jahar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yace duba da halin da Najeriya ke ciki tana bukatar shugaba ɗan zamani.
Gwamnan yace ya zama wajibi...
Bace War N196bn: SERAP ta Shigar da Karar Gwamnatin Najeriya a Babbar Kotun Abuja
Bace War N196bn: SERAP ta Shigar da Karar Gwamnatin Najeriya a Babbar Kotun Abuja
SERAP ta na karar gwamnatin Najeriya a babban kotun tarayya da ke Abuja.
Kungiyar ta bukaci a binciki wasu kudi da ake zargin sun bace daga...
Kisan Gilla: Gwamna Simon Lalong ya Nemi Yafiyar Al’ummar Ondo da Jos
Kisan Gilla: Gwamna Simon Lalong ya Nemi Yafiyar Al'ummar Ondo da Jos
Gwamnan jahar Filato, Simon Lalong, ya roki gwmanati da al'ummar Ondo yafiya kan kisan da ya faru a Jos .
Gwamnan yace waɗanda suka aikata lamarin sun yi hakane...






















