Home SIYASA Page 119

SIYASA

Ba Shugaba Buhari ne ya Gaza ba, Sai Dai ba a Bashi Shawara Mai...

0
Ba Shugaba Buhari ne ya Gaza ba, Sai Dai ba a Bashi Shawara Mai Kyau - Solomon Dalung   Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya koka kan yadda wasu suka kange shugaba Buhari da masu bashi shawara. Dalung ya kuma bayyana ra'ayinsa...

Gwamnan Jahar Borno ya yi wa Malaman Makaranta Jarrabawar Bazata

0
Gwamnan Jahar Borno ya yi wa Malaman Makaranta Jarrabawar Bazata   Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ziyarci wata makaranta a garin Baga. Farfesa Babagana Zulum ya yiwa malaman makarantar jarrabawar musamman. Zulum yace babu malamin da za a kora a sakamakon wannan gwaji...

Gwamnatin Najeriya ta Ware N4b ga Rundunar ‘Yan Sandan Kasar Domin Sayen Man Fetur

0
Gwamnatin Najeriya ta Ware N4b ga Rundunar 'Yan Sandan Kasar Domin Sayen Man Fetur   Gwamnatin Buhari ta samar da makudan kudade ga rundunar 'yan sanda domin sayen man fetur. Wannan ne karo na farko da aka ware makudan kudade da suka...

Masana Sun Bayyana Wanda ya Cancanci ya Gaji Shugaba Buhari a 2023

0
Masana Sun Bayyana Wanda ya Cancanci ya Gaji Shugaba Buhari a 2023   Hasashen masana na kara tabbatarwa cewa, Osinbajo ne ya fi cancanta da gadon kujerar Buhari. Wannan na zuwa ne daga wata kuri'a da jaridar ThisDay ta gudanar kan shugaban...

Shugabannin Jam’iyyar PDP Sun yi Magana Kan Tsige Uche Secondus

0
Shugabannin Jam'iyyar PDP Sun yi Magana Kan Tsige Uche Secondus   Jam'iyyar hamayya ta Peoples Democratic Party (PDP) ta ce ba za'a tsige Prince Uche Secondus daga kujerarsa ba amma za'a gaggauta gudanar da taron gangami a Oktoba. Asali an shirya gudanar...

Cin Zarafin Jami’anta: Gwamnatin Najeriya ta yi Barazanar Sake Duba Alakarta da Indonesiya

0
Cin Zarafin Jami'anta: Gwamnatin Najeriya ta yi Barazanar Sake Duba Alakarta da Indonesiya   Gwamnatin tarayya ta dauki kwararan matakai kan harin da jami’an shige da fice na Indonesiya suka kaiwa jami’in diflomasiyyar Najeriya. Ministan harkokin waje Geoffrey Onyeama ya ce an...

Sabunta Rajistar APC a Zamfara: Kalaman Yarima Bakura ba su da Tushe a Tsarin...

0
Sabunta Rajistar APC a Zamfara: Kalaman Yarima Bakura ba su da Tushe a Tsarin Mulki - Lawal Liman   Ahmed Sani Yarima-Bakura ya ce dole ‘Yan APC su sabunta rajistarsu a Zamfara. ‘Yan bangaren Abdulaziz Yari, Lawal Liman sun maida wa Yarima-Bakura...

Yadda Jigon APC na Yola ke yi wa Shugaba Buhari Fatan Mutuwa

0
Yadda Jigon APC na Yola ke yi wa Shugaba Buhari Fatan Mutuwa   Jigogin APC sun bayyana rashin jin dadinsu ga shugaba Buhari. Wannan ba shi ne karo na farko da wasu jigogin APC za suyi kalamai irin wannan ba A kwanakin baya,...

Shugabar Kasar Tanzaniya, Samia ta Magantu Kan Masu Ganin Cewa Mace Bazata Iya Shugabanci...

0
Shugabar Kasar Tanzaniya, Samia ta Magantu Kan Masu Ganin Cewa Mace Bazata Iya Shugabanci ba   Shugabar kasar Tanzaniya, Samia Suluhu Hassan ta yi magana kan yadda mutane ke hangen karfin mata wajen jagoranci a duniya. Afirka tana kan gaba da kyawawan...

Gwamnonin Jam’iyyar APC Sun Yabi Jagorancin Mai Mala Buni

0
Gwamnonin Jam'iyyar APC Sun Yabi Jagorancin Mai Mala Buni   Gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki sun kaɗa kuri'ar amincewa da jagorancin kwamitin riko na Buni. Gwamnonin sun ce hukuncin kotun koli na zaɓen gwamnan Ondo ya kara tabbatar da cewa kwamitin na...

Labarai

Latest News
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila