Home SIYASA Page 120

SIYASA

Dalilin da Yasa Zan Gina Jami’ar Musulunci a Garin Daura – Sanata Rochas Okoracha

0
Dalilin da Yasa Zan Gina Jami'ar Musulunci a Garin Daura - Sanata Rochas Okoracha   Tsohon Gwamnan Jahar Imo, Sanata Rochas Okoracha ya yi alkawarin gina Jami’ar Musulunci a garin Daura, mahaifar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ke Jahar Katsina. Ya ce...

‘Yan Bindigan da Sukai Garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Nemi...

0
'Yan Bindigan da Sukai Garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Nemi Kudin Fansa   ‘Yan bindiga sun tuntubi ‘yanuwan Kwamishinan yada labarai na jahar Neja. An yi garkuwa da Alhaji Sani Mohammed Idris daga gidansa cikin tsakar dare. Ana neman...

Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da...

0
Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da Fadar Ke Fuskanta   Fadar Shugaban kasar Najeriya ta na korafin cewa ta na fama da karancin kudi. Sakataren din-din-din na fadar Shugaban kasar ya ce ba su...

Shugaban Jam’iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam’iyyar Kan Batun ya yi Murabus

0
Shugaban Jam'iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam'iyyar Kan Batun ya yi Murabus   A karshe shugaban jam'iyyar PDP, Prince Uche Secondus ya magantu a kan neman da wasu mambobin jam'iyyar ke yi na yayi murabus. Secondus ya bayyana cewa shi ba zai...

Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari

0
Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari   Jam'iyyar PDP ta yi kira ga Gwamna Aminu Masari da ya fito fili ya sanar da Buhari cewa ya gaza. Sakataren yada labarai na babbar jam'iyyar hamayyar yace abun kunya ne yadda...

Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha’awar Cigaban ƙasa ne – Gwamna Seyi Mekinde

0
Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha'awar Cigaban ƙasa ne - Gwamna Seyi Mekinde   Siyasa a kowane mataki ba na shugabanni da ‘yan siyasar da ke gwamnati bane kawai; 'yan kasa suna da rawar ganin da za su taka. Wannan shine ra'ayin...

Kungiyar Tuntuba ta Arewa ta Koka Kan Yadda Gwamnati Ke Tafiya Kan Fannin Tsaro

0
Kungiyar Tuntuba ta Arewa ta Koka Kan Yadda Gwamnati Ke Tafiya Kan Fannin Tsaro   Kungiyar tuntuba ta Arewa ta ce shugaba Buhari ya kasance abin kunya ga 'yan Arewa. Kungiyar ta bayyana haka ne yayin da ta ke koka yadda gwamnatin...

Tsohon Shugaban Kasar Najeriya, Obasanjo ya Kai Ziyara Jamhuriyar Benin a Boye

0
Tsohon Shugaban Kasar Najeriya, Obasanjo ya Kai Ziyara Jamhuriyar Benin a Boye   An gano yadda tsohon shugaban kasar Najeriya ya kai ziyara a boye zuwa jamhuriyar Benin a makon farko na watan Augustan 2021. Labarai sun bayyana akan yadda tsohon shugaban...

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar APC na Jahar Neja

0
'Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Jam'iyyar APC na Jahar Neja Wasu yan bindiga sun sace shugaban jam'iyyar APC mai mulki na wata shiyya a jahar Neja ranar Asabar. Rahotanni sun bayyana cewa ɓarayin sun sace Aminu Bobi, shugaban APC na shiyyar...

Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa an Samo Mace 1 Daga Cikin ‘Yan Matan Chibok

0
Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa an Samo Mace 1 Daga Cikin 'Yan Matan Chibok   Bayan shekara 7, an gano daya daga cikin yan matan Chibok. An aurar da ita ga daya daga cikin yan ta'addan Boko Haram. Sama da yan Boko Haram...

Labarai

Latest News
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila