Home SIYASA Page 138

SIYASA

Jam’iyyar APC ta yi Rashin Zababbun kansiloli Biyar a Jahar Oyo

0
Jam'iyyar APC ta yi Rashin Zababbun kansiloli Biyar a Jahar Oyo   Ana jimamin mutuwar Kansilolin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) biyar a jahar Oyo. Teslim Folarin, tsohon dan majalisar dattijai ya jajantawa majalisar dokokin jahar Oyo kan wannan rashi da tayi. Sai...

Ina Maraba da Gwamna Matawalle ya Shigo APC – Jigo a Jam’iyyar APC a...

0
Ina Maraba da Gwamna Matawalle ya Shigo APC - Jigo a Jam'iyyar APC a Zamfara   Martani na ci gaba da bin diddigin rahotannin da ke cewa Gwamna Bello Matawalle na iya ficewa daga PDP zuwa APC. Wani jigo a jam’iyyar APC...

Idriss Deby: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyya ga Iyalai da Ilahirin Al’ummar Kasar...

0
Idriss Deby: Shugaba Buhari ya Mika Ta'aziyya ga Iyalai da Ilahirin Al'ummar Kasar Chadi   Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da harbe shugaban kasar Chadi da aka yi. Ya kuma mika ta'aziyya ga iyalai da ilahirin al'ummar kasar Chadi bisa...

Tsohon Gwamnan Jahar Zamfara, Abdulaziz Yari Ya Amsa Gayyatar EFCC

0
Tsohon Gwamnan Jahar Zamfara, Abdulaziz Yari Amsa Gayyatar EFCC   Hukumar EFCC a yanzu haka tana yi wa tsohon gwamnan jahar Zamfara, Abdulaziz Yari tambayoyi kan wasu zarge-zargen cin hanci da rashawa. An tattaro cewa an rike tsohon gwamnan a ofishin hukumar...

Gwamna Nyesom Wike ya Mayar da Martani Kan Kalubalen da Rochas Okorocha ya Fuskanta

0
Gwamna Nyesom Wike ya Mayar da Martani Kan Kalubalen da Rochas Okorocha ya Fuskanta   Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike, ya mayar da martani game da kalubalen da Sanata Okorocha ya fuskanta kwanan nan. Wike ya shawarci dan majalisar kan yadda zai...

Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Yawaitar Hatsarin Tankar Mai

0
Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Yawaitar Hatsarin Tankar Mai   Shugaban ya jajantawa al'umma da gwamnatin jahar Benue bisa hatsarin tankar mai da ya faru jiya Lahadi. Ya kuma yi kira ga hukumomin da abin ya sahafa da su gaggauta daukar...

Gwamna Ganduje ya Kaddamar da Sababbin Babura 25 ga Hukumar Karota

0
Gwamna Ganduje ya Kaddamar da Sababbin Babura 25 ga Hukumar Karota   Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da sabbin babura a Kano na hukumar KAROTA. Hukumar ta KAROTA ta ce wannan baburan za su taimakawa jami'an hukumar wurin kama masu...

Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 – Mike Ejiofor

0
Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 - Mike Ejiofor Wani tsohon Daraktan hukumar tsaro ta farin kaya DSS yace matuƙar Najeriya ta cigaba da tafiya a haka to zaɓen 2023 ma bazai yuwu ba. Tsohon Daraktan yace yakamata...

Atiku Abubakar da Tsofaffin Gwamnonin PDP 5 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar...

0
Atiku Abubakar da Tsofaffin Gwamnonin PDP 5 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa a 2023   Tun yanzu manyan ‘yan siyasa da masu fashin baki sun fara lissafi game da babban zaben da za ayi a 2023, idanun...

Alaka da Ta’addanci: Dr Pantami Ya Gargadi Masoyansa Akan Kada Su Mai da Martani

0
Alaka da Ta'addanci: Dr Pantami Ya Gargadi Masoyansa Akan Kada Su Mai da Martani   Minista Dr Pantami ya mai da martani kan kage da wata jarida ta yi masa ta alaka da ta'addanci. Ya gargadi masoyansa da cewa, kada su mai...

Labarai

Latest News
Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano