AMCON: Shugaba Buhari ya sake Zaben Ahmed kuru a Matsayin Manajan Darekta
AMCON: Shugaba Buhari ya sake Zaben Ahmed kuru a Matsayin Manajan Darekta
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi wasu muhimman nade-nade a hukumomin NDIC da AMCON.
Sanar da sabbin nade-nade na kunshe a cikin sanarwar da kakakin shugaban kasa, Garba Shehu,...
Gwamnatin Kano Tayi Magana Kan Almajiran Jahar
Gwamnatin Kano Tayi Magana Kan Almajiran Jahar
Gwamnan jihar Kano, Abdulllahi Umar Ganduje ya bayyana cewa almajiran da ke Najeriya ba 'yan kasa bane.
Kamar yadda ya sanar, ya ce da yawansu da ke yawo a tituna 'yan kasashen Nijar, Chadi...
Benjamin Kalu ya yi Martani Akan Furucin Wani Dan Majalisar PDP
Benjamin Kalu ya yi Martani Akan Furucin Wani Dan Majalisar PDP
Majalisar wakilai ta nisanta kanta daga kira ga fara shirin tsige Shugaba Buhari.
Benjamin Kalu, mai magana da yawun majalisar ya ce kiran da Kingsley Chinda na PDP yayi ba...
Gwamnatin Tarayya ta Bawa Jahar Jigawa N47b
Gwamnatin Tarayya ta Bawa Jahar Jigawa N47b
Gwamnatin Tarayya ta ba Jihar Jigawa N47b da take binta bashi.
Gwamnan Jigawa, Badaru Abubakar ya tabbatar da wannan jiya.
Biliyan 10 daga cikin kudin sun fito ne daga aikin filin jirgin sama.
Mai girma gwamnan...
Dalilin da Yasa Na Canza Jam’iyya – Abdul’aziz Nyako
Dalilin da Yasa Na Canza Jam'iyya - Abdul'aziz Nyako
Tsohon sanatan Adamawa, Abdul'Aziz Nyako, da sauran 'yan jam'iyyar ADC na jihar sun koma APC.
A cewarsa, sun lura da yadda jam'iyyar APC take tafiyar da lamurranta cikin kwanciyar hankali.
Ya ce sai...
Endsars: Shugaba Buhari Ya Jan Kunnen Masu Zanga-Zangar
Endsars: Shugaba Buhari Ya Jan Kunne Masu Zanga-Zangar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi jan kunne yayinda masu zanga zangar EndSARS suka koma tituna don yin gangami.
Buhari ya ce lallai za a dauki mummunan mataki kan bata-garin da za su...
Cross River: INEC ta sanar da Jam’iyyar da ta Lashe Zaben Cike Gurbin Sanata
Cross River: INEC ta sanar da Jam'iyyar da ta Lashe Zaben Cike Gurbin Sanata
Hukumar INEC ta kaddamar da dan takarar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi na Sanata a Cross River ta arewa.
Baturen zaben, Farfesa Ameh...
Tsohon Gwamnan Ribas na Shirin Kwato Harkokin Siyasar Jahar – Chibuike Amaechi
Tsohon Gwamnan Ribas na Shirin Kwato Harkokin Siyasar Jahar - Chibuike Amaechi
Chibuike Amaechi na shirin dawowa da karfi domin kwato harkokin siyasa a jahar Ribas a 2021.
Tsohon gwamnan na jahar ya bugi kirjin cewa idan ya dawo, zai murza...
Sokoto: ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kashe Wasu Masu Garkuwa da Mutane Tare da Kama...
Sokoto: 'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kashe Wasu Masu Garkuwa da Mutane Tare da Kama Wasu
An kashe wasu mutane 2 da ake zargin 'yan fashi ne a karamar hukumar Tambuwal dake jihar Sokoto.
Sannan 'yan sandan sun samu nasarar damkar wasu...
EFCC ta Kama Hadimin Gwamnan Bauchi
EFCC ta Kama Hadimin Gwamnan Bauchi
Jami'an EFCC sun cika hannu da wani babban jigon jam'iyyar PDP a Bauchi.
Ana zarginsa da aikata laifin ba cin hanci da rashawa yayi zabe.
An mika shi ga yan sanda kuma sun yi awon gaba...






















