Home SIYASA Page 169

SIYASA

Majalisar Zartarwar APC ta Shiga Taron Gaggawa

0
Majalisar Zartarwar APC ta Shiga Taron Gaggawa Majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) yanzu haka na zaman gaggawa a fadar shugaban kasa, Aso Villa, dake birnin tarayya Abuja. Za ku tuna cewa jam'iyyar ta shirya zaman a watan Nuwamba domin...

Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya – Audu Ogbeh

0
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya - Audu Ogbeh   ACF ta ce yaran arewa sun mayar da rikici hanyar samun nishadi. Audu Ogbeh, shugaban ACF ya ce kullum tsaron arewa tabarbarewa yake yi. Ya fadi hakan ne lokacin da ya kaiwa...

Na Amince da Hukuncin da Aka Dauka a Kai na – Adams Oshiomhole

0
Na Amince da Hukuncin da Aka Dauka a Kai na - Adams Oshiomhole   Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Adams Oshiomhole, ya umarci lauyoyinsa da su janye korafin da ya kai kotu. Oshiomhole ya ce ya amince da hukuncin da aka dauka a...

AMCON: Shugaba Buhari ya sake Zaben Ahmed kuru a Matsayin Manajan Darekta

0
AMCON: Shugaba Buhari ya sake Zaben Ahmed kuru a Matsayin Manajan Darekta   Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi wasu muhimman nade-nade a hukumomin NDIC da AMCON. Sanar da sabbin nade-nade na kunshe a cikin sanarwar da kakakin shugaban kasa, Garba Shehu,...

Gwamnatin Kano Tayi Magana Kan Almajiran Jahar

0
Gwamnatin Kano Tayi Magana Kan Almajiran Jahar   Gwamnan jihar Kano, Abdulllahi Umar Ganduje ya bayyana cewa almajiran da ke Najeriya ba 'yan kasa bane. Kamar yadda ya sanar, ya ce da yawansu da ke yawo a tituna 'yan kasashen Nijar, Chadi...

Benjamin Kalu ya yi Martani Akan Furucin Wani Dan Majalisar PDP

0
Benjamin Kalu ya yi Martani Akan Furucin Wani Dan Majalisar PDP   Majalisar wakilai ta nisanta kanta daga kira ga fara shirin tsige Shugaba Buhari. Benjamin Kalu, mai magana da yawun majalisar ya ce kiran da Kingsley Chinda na PDP yayi ba...

Gwamnatin Tarayya ta Bawa Jahar Jigawa N47b

0
Gwamnatin Tarayya ta Bawa Jahar Jigawa N47b   Gwamnatin Tarayya ta ba Jihar Jigawa N47b da take binta bashi. Gwamnan Jigawa, Badaru Abubakar ya tabbatar da wannan jiya. Biliyan 10 daga cikin kudin sun fito ne daga aikin filin jirgin sama. Mai girma gwamnan...

Dalilin da Yasa Na Canza Jam’iyya – Abdul’aziz Nyako

0
Dalilin da Yasa Na Canza Jam'iyya - Abdul'aziz Nyako Tsohon sanatan Adamawa, Abdul'Aziz Nyako, da sauran 'yan jam'iyyar ADC na jihar sun koma APC. A cewarsa, sun lura da yadda jam'iyyar APC take tafiyar da lamurranta cikin kwanciyar hankali. Ya ce sai...

Endsars: Shugaba Buhari Ya Jan Kunnen Masu Zanga-Zangar

0
Endsars: Shugaba Buhari Ya Jan Kunne Masu Zanga-Zangar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi jan kunne yayinda masu zanga zangar EndSARS suka koma tituna don yin gangami. Buhari ya ce lallai za a dauki mummunan mataki kan bata-garin da za su...

Cross River: INEC ta sanar da Jam’iyyar da ta Lashe Zaben Cike Gurbin Sanata

0
Cross River: INEC ta sanar da Jam'iyyar da ta Lashe Zaben Cike Gurbin Sanata Hukumar INEC ta kaddamar da dan takarar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi na Sanata a Cross River ta arewa. Baturen zaben, Farfesa Ameh...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila