Home SIYASA Page 175

SIYASA

An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami’ansa

0
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami'ansa Gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya fatattaki wasu jami'ai 2 masu kula da kananan hukumoni a kan rashin goyon bayansa. Sun ki sanya hannu a wata takarda wacce ya nemi duk wani mabiyinsa...

Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana

0
Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana   An gudanar da taro tsakanin gwamnoni da sauran masu fada aji a yankin kudu maso kudu da tawagar gwamnatin tarayya. A yayin taron, jiga-jigan yankin kudancin kasar sun gabatarwa da Shugaban kasa...

Jami’ar ABU zaria na Bukatar Tsaro – Garba Muhammad Datti

0
 Jami'ar ABU Zaria na Bukatar Tsaro - Garba Muhammad Datti ‘Yan Majalisan Kaduna sun yi magana game da rashin tsaro a yankin Zaria. Majalisa ta bukaci a baza Jami’an tsaro, sannan a katange jami’ar ABU Zaria. Garba Muhammad Datti ya kawo wannan...

Za Muyi Duk Wani Kokari Akan Rashin Lafiyar Josphe Wayas- Gwamnatin Cross-River

0
Za Muyi Duk Wani Kokari Akan Rashin Lafiyar Josphe Wayas- Gwamnatin Cross-River   Tsohon shugaban majalisar dattawa, Joseph Wayas, yana kwance a asibiti rai a hannun Allah a Landan. Sanata Joseph Wayas ya shugabanci majalisar dattawar Najeriya a jamhuriya ta biyu daga...

2023: Cancanta ya Kamata Mubi a Zaben Shugaban Kasa – El- Rufai

0
2023: Cancanta ya Kamata Mubi a Zaben Shugaban Kasa - El- Rufai Gwamna El-Rufai ya roki Najeriya da ta bar batun tsarin karba-karba wurin zaben Shugaban kasa. Duk da dai A ranar Litinin, 23 na Nuwamba, Fashola ya bukaci a cigaba...

Mun Kusa Bude Boda – Ministar Kudi

0
Mun Kusa Bude Boda - Ministar Kudi Bayan shekara daya da hana shigo da kayayyaki ta iyakokin Najeriya, da alamun an kusa budewa. Farashin kayan abinci musamman shinkafa ya yi tashin gwauron zabo cikin shekara daya. Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta...

Da yi Yiwuwar Trump zai Je Kotu

0
Da yi Yiwuwar Trump zai Je Kotu An tambayi mutanen Amurka game da sakamakon zaben shugaban kasa. 98% na Amurka da suka shiga zaben ba su goyon bayan Trump ya hakura. Donald Trump ya bayyana wannan, kila ya kara kwarin gwiwar zuwa...

Shugaban Kasa 2023: Wasu ‘Yan Arewa Sun Zabi Gwanin Su

0
Shugaban Kasa 2023: Wasu 'Yan Arewa Sun Zabi Gwanin Su Wasu ‘Ya ‘yan APC suna so mulkin Najeriya ya koma Kudu a zaben 2023. Kungiyar tana ganin abin da ya dace shi ne a ba Arewa shugaban Jam’iyya. Bashir Yusuf ya ce...

Shehu Sani ya Karyata Maganar da Aka Fada Akan Gowon

0
Shehu Sani ya Karyata Maganar da Aka Fada Akan Gowon   Sanata Shehu Sani ya karyata ikirarin da dan majalisar Burtaniya, Tom Tugendhat ya yi na alakanta Yakubu Gowon da wawushe kudin Najeriya. Tugendhat yayin jawabi a majalisar Burtaniya ya yi ikirarin...

Ondo ta Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jahar

0
Ondo ta Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Rikicin siyasa a majalisar dokokin jihar Ondo ya yi sanadiyar tsige mataimakin kakakin majalisa, Iroju Ogundeji. An cire Ogundeji daga matsayin a ranar Talata, 24 ga watan Nuwamba, a yayin zaman majalisar. A nan...

Labarai

Latest News
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ilaMuna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ilaFa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum