Home SIYASA Page 179

SIYASA

Sai na tabbatar da Adalci ga iyalan Wanda Dogarina ya Harbe – Gbajabiamila

0
Sai na tabbatar da Adalci ga iyalan Wanda Dogarina ya Harbe - Gbajabiamila   Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai ya bayyana sunan jami'in tsaron da ya bindige wani magidanci a Abuja. Gbajabiamila ya yi alkawarin ganin an tabbatar da adalci kan lamarin. Ya...

2023: Ku Soke Sunan Duk Dan Majalisar da Bai Muku ba – Ahmad Lawan...

0
2023: Ku Soke Sunan Duk Dan Majalisar da Bai Muku ba - Ahmad Lawan Zuwa 'Yan Najeriya   Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bukaci ’yan Najeriya da su yi waje da duk dan majalisar da bai yi musu ba a...

Gwamnatin Tarayya za ta yi wa CONUA Rajista – Chris Ngige

0
Gwamnatin Tarayya za ta yi wa CONUA Rajista - Chris Ngige   Gwamnatin Tarayya ta yi zama da tawagar kungiyar CONUA a garin Abuja. Ministan kwadago, Chris Ngige, ya nuna gwamnati za ta yi wa CONUA rajista. CONUA ta na kokarin kishiyantar kungiyar...

Femi Gbajabiamila: Dogarin Shi ya Harbi Wani Mai Siyar da Jarida

0
Femi Gbajabiamila: Dogarin Shi ya Harbi Wani Mai Siyar da Jarida   Kuma dai, wani dan sanda ya bindige dan kasuwa cikin kure. Kaakin majalisar wakilai, wanda dogarinsa ya aikata kisan ya bayyana alhininsa. Wani jami'in dan sanda dake gadin kakakin majalisar wakilai,...

Ya Zama Wajibi mu Magance Matsalolin Matasa – Gwamnonin Arewa

0
Ya Zama Wajibi mu Magance Matsalolin Matasa - Gwamnonin Arewa Gwamnonin jihohin arewa sun ce a shirye suke da su saurari matasan arewa. Shugaban gwamnonin, Simon Lalong ne ya fadi hakan a wani taro da suka yi a Kaduna. Gwamnan jihar Filaton...

Shugaba Buhari ya Sanar da Karin Albashin Malamai

0
Shugaba Buhari ya Sanar da Karin Albashin Malamai A kwanakin baya ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya sanar da yi wa malaman makaranta karin albashi na musamman. Sai dai, gwamnatocin jihohi sun yi watsi da batun tare da sanar da cewa...

Za ka Ciza dan Yatsa Akan APC – PDP Zuwa Gwamnan Ebonyi

0
Za ka Ciza dan Yatsa Akan APC - PDP Zuwa Gwamnan Ebonyi Gwamna Umahi na jihar Ebonyi na son kujerar takarar shugabancin kasa a zaben 2023 in ji PDP. APC zata bashi kunya shi bai sani ba, a cewar wani jigon...

Gwamnan Jahar Borno Ya Yabawa Shugaba Buhari

0
Gwamnan Jahar Borno Ya Yabawa Shugaba Buhari Gwamnan jihar Borno ya yaba wa gwamnatin Muhammadu Buhari saboda kokarinsa a kan jihar Borno. Gwamna Babagana Zulum, ya ce Buhari ya yi gaggawar sakin kudin da jiharsa ta nema a wurinsa. Ta nemi kudade...

Majalisar Dattawa ta Fadi Ranar Karshen Kasafin Kudin 2021

0
Majalisar Dattawa ta Fadi Ranar Karshen Kasafin Kudin 2021 Kwamitin majalisar dattawa kan lissafe-lissafen kasafin kudi a ranar Laraba ta yi alkawatin gabatar da kammalallen daftarin kasafin 2021 a zauren majalisa ranar 3 ga Disamba. Shugaban kwamitin, Sanata Barau Jibrin, ya...

Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar – Nurudden Isa

0
Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar - Nurudden Isa An samu barkewar cece-kuce bayan gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta fara cinikayyar gwal din da aka gano a jihar. Gwamnonin kudancin Najeriya sun nemi ba'asi a...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila