Sai na tabbatar da Adalci ga iyalan Wanda Dogarina ya Harbe – Gbajabiamila
Sai na tabbatar da Adalci ga iyalan Wanda Dogarina ya Harbe - Gbajabiamila
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai ya bayyana sunan jami'in tsaron da ya bindige wani magidanci a Abuja.
Gbajabiamila ya yi alkawarin ganin an tabbatar da adalci kan lamarin.
Ya...
2023: Ku Soke Sunan Duk Dan Majalisar da Bai Muku ba – Ahmad Lawan...
2023: Ku Soke Sunan Duk Dan Majalisar da Bai Muku ba - Ahmad Lawan Zuwa 'Yan Najeriya
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bukaci ’yan Najeriya da su yi waje da duk dan majalisar da bai yi musu ba a...
Gwamnatin Tarayya za ta yi wa CONUA Rajista – Chris Ngige
Gwamnatin Tarayya za ta yi wa CONUA Rajista - Chris Ngige
Gwamnatin Tarayya ta yi zama da tawagar kungiyar CONUA a garin Abuja.
Ministan kwadago, Chris Ngige, ya nuna gwamnati za ta yi wa CONUA rajista.
CONUA ta na kokarin kishiyantar kungiyar...
Femi Gbajabiamila: Dogarin Shi ya Harbi Wani Mai Siyar da Jarida
Femi Gbajabiamila: Dogarin Shi ya Harbi Wani Mai Siyar da Jarida
Kuma dai, wani dan sanda ya bindige dan kasuwa cikin kure.
Kaakin majalisar wakilai, wanda dogarinsa ya aikata kisan ya bayyana alhininsa.
Wani jami'in dan sanda dake gadin kakakin majalisar wakilai,...
Ya Zama Wajibi mu Magance Matsalolin Matasa – Gwamnonin Arewa
Ya Zama Wajibi mu Magance Matsalolin Matasa - Gwamnonin Arewa
Gwamnonin jihohin arewa sun ce a shirye suke da su saurari matasan arewa.
Shugaban gwamnonin, Simon Lalong ne ya fadi hakan a wani taro da suka yi a Kaduna.
Gwamnan jihar Filaton...
Shugaba Buhari ya Sanar da Karin Albashin Malamai
Shugaba Buhari ya Sanar da Karin Albashin Malamai
A kwanakin baya ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya sanar da yi wa malaman makaranta karin albashi na musamman.
Sai dai, gwamnatocin jihohi sun yi watsi da batun tare da sanar da cewa...
Za ka Ciza dan Yatsa Akan APC – PDP Zuwa Gwamnan Ebonyi
Za ka Ciza dan Yatsa Akan APC - PDP Zuwa Gwamnan Ebonyi
Gwamna Umahi na jihar Ebonyi na son kujerar takarar shugabancin kasa a zaben 2023 in ji PDP.
APC zata bashi kunya shi bai sani ba, a cewar wani jigon...
Gwamnan Jahar Borno Ya Yabawa Shugaba Buhari
Gwamnan Jahar Borno Ya Yabawa Shugaba Buhari
Gwamnan jihar Borno ya yaba wa gwamnatin Muhammadu Buhari saboda kokarinsa a kan jihar Borno.
Gwamna Babagana Zulum, ya ce Buhari ya yi gaggawar sakin kudin da jiharsa ta nema a wurinsa.
Ta nemi kudade...
Majalisar Dattawa ta Fadi Ranar Karshen Kasafin Kudin 2021
Majalisar Dattawa ta Fadi Ranar Karshen Kasafin Kudin 2021
Kwamitin majalisar dattawa kan lissafe-lissafen kasafin kudi a ranar Laraba ta yi alkawatin gabatar da kammalallen daftarin kasafin 2021 a zauren majalisa ranar 3 ga Disamba.
Shugaban kwamitin, Sanata Barau Jibrin, ya...
Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar – Nurudden Isa
Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar - Nurudden Isa
An samu barkewar cece-kuce bayan gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta fara cinikayyar gwal din da aka gano a jihar.
Gwamnonin kudancin Najeriya sun nemi ba'asi a...





















