Home SIYASA Page 179

SIYASA

Femi Gbajabiamila: Dogarin Shi ya Harbi Wani Mai Siyar da Jarida

0
Femi Gbajabiamila: Dogarin Shi ya Harbi Wani Mai Siyar da Jarida   Kuma dai, wani dan sanda ya bindige dan kasuwa cikin kure. Kaakin majalisar wakilai, wanda dogarinsa ya aikata kisan ya bayyana alhininsa. Wani jami'in dan sanda dake gadin kakakin majalisar wakilai,...

Ya Zama Wajibi mu Magance Matsalolin Matasa – Gwamnonin Arewa

0
Ya Zama Wajibi mu Magance Matsalolin Matasa - Gwamnonin Arewa Gwamnonin jihohin arewa sun ce a shirye suke da su saurari matasan arewa. Shugaban gwamnonin, Simon Lalong ne ya fadi hakan a wani taro da suka yi a Kaduna. Gwamnan jihar Filaton...

Shugaba Buhari ya Sanar da Karin Albashin Malamai

0
Shugaba Buhari ya Sanar da Karin Albashin Malamai A kwanakin baya ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya sanar da yi wa malaman makaranta karin albashi na musamman. Sai dai, gwamnatocin jihohi sun yi watsi da batun tare da sanar da cewa...

Za ka Ciza dan Yatsa Akan APC – PDP Zuwa Gwamnan Ebonyi

0
Za ka Ciza dan Yatsa Akan APC - PDP Zuwa Gwamnan Ebonyi Gwamna Umahi na jihar Ebonyi na son kujerar takarar shugabancin kasa a zaben 2023 in ji PDP. APC zata bashi kunya shi bai sani ba, a cewar wani jigon...

Gwamnan Jahar Borno Ya Yabawa Shugaba Buhari

0
Gwamnan Jahar Borno Ya Yabawa Shugaba Buhari Gwamnan jihar Borno ya yaba wa gwamnatin Muhammadu Buhari saboda kokarinsa a kan jihar Borno. Gwamna Babagana Zulum, ya ce Buhari ya yi gaggawar sakin kudin da jiharsa ta nema a wurinsa. Ta nemi kudade...

Majalisar Dattawa ta Fadi Ranar Karshen Kasafin Kudin 2021

0
Majalisar Dattawa ta Fadi Ranar Karshen Kasafin Kudin 2021 Kwamitin majalisar dattawa kan lissafe-lissafen kasafin kudi a ranar Laraba ta yi alkawatin gabatar da kammalallen daftarin kasafin 2021 a zauren majalisa ranar 3 ga Disamba. Shugaban kwamitin, Sanata Barau Jibrin, ya...

Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar – Nurudden Isa

0
Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar - Nurudden Isa An samu barkewar cece-kuce bayan gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta fara cinikayyar gwal din da aka gano a jihar. Gwamnonin kudancin Najeriya sun nemi ba'asi a...

Dalilin Rashin Samun Damar Ganawa da Gwamnoni – Buhari

0
Dalilin Rashin Samun Damar Ganawa da Gwamnoni- Buhari Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ya hana shi zuwa Jihar Ribas jiya. An shirya cewa shugaban kasar zai gana da shugabannin yankin Neja-Delta. A karshe dole aka fasa zaman inda shugaban kasar ya...

Gwamnatin Buhari ta Gaza Gurin Tsaro – Mohammed Umar Bago

0
Gwamnatin Buhari ta Gaza Gurin Tsaro - Mohammed Umar Bago Mohammed Umar Bago ya yarda gazawar Buhari a kan tsaro ta fito fili. Bago ya bukaci gwamnatin tarayya ta yi maganin miyagun 'yan bindiga. ‘Dan Majalisar ya ce ba a fadawa Buhari...

Kano Itace Jahar da Tafi Yaki da Cin Hanci da Rashawa – Ganduje

0
Kano Itace Jahar da Tafi Yaki da Cin Hanci da Rashawa - Ganduje Gwamna Abdullahi Ganduje ya jinjinawa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano. Ganduje ya ce hukumar ta jihar ta fi kowacce tasiri da karfi a...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga