Home SIYASA Page 180

SIYASA

Dalilin Rashin Samun Damar Ganawa da Gwamnoni – Buhari

0
Dalilin Rashin Samun Damar Ganawa da Gwamnoni- Buhari Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ya hana shi zuwa Jihar Ribas jiya. An shirya cewa shugaban kasar zai gana da shugabannin yankin Neja-Delta. A karshe dole aka fasa zaman inda shugaban kasar ya...

Gwamnatin Buhari ta Gaza Gurin Tsaro – Mohammed Umar Bago

0
Gwamnatin Buhari ta Gaza Gurin Tsaro - Mohammed Umar Bago Mohammed Umar Bago ya yarda gazawar Buhari a kan tsaro ta fito fili. Bago ya bukaci gwamnatin tarayya ta yi maganin miyagun 'yan bindiga. ‘Dan Majalisar ya ce ba a fadawa Buhari...

Kano Itace Jahar da Tafi Yaki da Cin Hanci da Rashawa – Ganduje

0
Kano Itace Jahar da Tafi Yaki da Cin Hanci da Rashawa - Ganduje Gwamna Abdullahi Ganduje ya jinjinawa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano. Ganduje ya ce hukumar ta jihar ta fi kowacce tasiri da karfi a...

Abinda Cutar Covid-19 ta Koya Min – Gwamnan Niger

0
Abinda  Cutar Covid-19 ta Koya Min - Gwamnan Niger   Kebewata ta koyamin darasi, na tabbatar cutar COVID-19 gaskiya ce, cewar gwamnan jihar Niger. Gwamnan jihar Niger, Abubakar Sani Bello, ya ce yayi amfani da killacewarsa wurin neman gafarar Allah. Ya fadi hakan...

Jam’iyyar PDP ta Kudu ta Fusata

0
Jam'iyyar PDP ta Kudu ta Fusata NWC ta ruguza duk shugabannin Jam’iyyar PDP da ke jihar Ebonyi. Shugabannin rikon kwarya na PDP a Kudu sun rasa mukamansu. Jam’iyyar adawar ta yi wannan ne bayan Dave Umahi ya tafi APC Sauyin-shekar gwamna David...

Wani Gwamna ya Fadi Dalilin Barin Gwamnan Ebonyi Daga PDP

0
Wani Gwamna ya Fadi Dalilin Barin Gwamnan Ebonyi Daga PDP Gwamna Nyesom Wike ya yi wa Dave Umahi raddi bayan ya fice daga PDP. Wike ya ce dama alamu sun nuna Gwamnan na Ebonyi zai shiga tafiyar APC. A cewar Wike, Gwamna...

Buhari ya Gargadi Majalisar Tsaro

0
Buhari ya Gargadi Majalisar Tsaro Shugaba Buhari ya shiga ganawar sirri da majalisar tsaron tarayya. Ministan harkokin yan sanda, Muhammad Dingyadi, ya laburtawa manema labarai abinda suka tattauna Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ba zai sake bari zanga-zanga irin ta...

Gwamnan Jahar Gombe ya Bawa Wanda ya yi Tattaki Saboda Buhari Kyautar Mota

0
Gwamnan Jahar Gombe ya Bawa Wanda ya yi Tattaki Saboda Buhari Kyautar Mota   Gwamna Muhammadu Yahaya na jihar Gombe, ya yi wa mutumin da ya yi tattaki saboda Buhari a 2015 kyautar mota. A makon da ya gabata ne mutumin mai...

‘Yan Sanda Sun Kama Kasilan da ya yi wa Matar Dan Uwansa Duka

0
'Yan Sanda Sun Kama Kasilan da ya yi wa Matar Dan Uwansa Duka Ƴan sanda sun tsare Blackson Etche da ake zargi da yi wa matar yayansa, Love, duka. Blackson ya amsa gayyatar da ƴan sanda suka yi masa inda suka...

Jam’iyyar PDP Na Shirin Rasa Wasu Gwamnoni da Sanatoci

0
Jam'iyyar PDP Na Shirin Rasa Wasu Gwamnoni da Sanatoci Jam’iyyar APC ta na zawarcin Jagororin adawa a shiyyar Kudu maso gabas. Mai Mala Buni ya umarci ‘Yan APC su karkato da wasu Gwamnonin yankin. APC ta na sa ran samun karin Gwamnoni...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila