Har Yanzu Ina Neman Wanda Zai yi Min Mataimaki – Tinubu
Har Yanzu Ina Neman Wanda Zai yi Min Mataimaki - Tinubu
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, a zaben 2023, Bola Ahmed Tinubu, ya ce har yanzu yana neman wanda zai yi masa mataimaki.
Tinubu ya...
Rabiu Kwankwaso Zai Hadu da Gwamna Wike
Rabiu Kwankwaso Zai Hadu da Gwamna Wike
‘Dan takarar jam’iyyar hamayya ta NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso zai yi zama da Nyesom Wike.
Da alama Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yana neman wanda zai zama abokin takararsa a 2023.
Haduwar Kwankwaso za ta zo...
Ba Laifi ba ne, Damukaradiyya Ake yi, mu ba Fada mu ke yi da...
Ba Laifi ba ne, Damukaradiyya Ake yi, mu ba Fada mu ke yi da Ahmad Lawan ko Wani ba- Bashir Machina
Bashir Sheriff Machina ya sake maida martani bayan hirar da aka yi da Sanata Abdullahi Adamu.
An ji shugaban na...
Kotun Koli ta yi Watsi da Karar da Shugaba Buhari ya Shigar Kan Dokar...
Kotun Koli ta yi Watsi da Karar da Shugaba Buhari ya Shigar Kan Dokar Zabe ta 2022
Kotun Koli a Najeriya ta yi watsi da karar da Shugaba Muhammadu Buhari da Babban lauyan gwamnati suka shigar, suna bukatar fashin...
Zargin Cire Sassan Jikin Yaro: Peter Obi ya Jajanta wa Sanata Ekweremadu
Zargin Cire Sassan Jikin Yaro: Peter Obi ya Jajanta wa Sanata Ekweremadu
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour Party a Najeriya, Peter Obi, ya jajanta wa Sanata Ike Ekweramadu kan kama shi da zargin yunkurin cire sassan jikin mutum...
Majalisar Malaman Jihar Oyo ta ba wa Gwamna Ganduje Mukamin Alaadini na Kasar Yarbawa
Majalisar Malaman Jihar Oyo ta ba wa Gwamna Ganduje Mukamin Alaadini na Kasar Yarbawa
Gwamna Abdullahi Ganduje ya samu sabuwar sarautar mai riko da addinin na kasar Yarbawa karshen makon da ya gabata.
Wannan ya biyo bayan nadin sarautar da Olubadan...
Akwai Yiwuwar Sanatocin APC 20 za su Sauya Sheka a Zaben 2023
Akwai Yiwuwar Sanatocin APC 20 za su Sauya Sheka a Zaben 2023
Rahotanni daga Najeriya na cewa jam'iyyar APC mai mulki za ta iya rasa rinjaye a majalisar dattawa, bayan da ake jita-jitar akalla Sanatoci 20 za su bar jam'iyyar...
Peter Obi ya Ziyarci Gwamna Wike a Port Harcourt
Peter Obi ya Ziyarci Gwamna Wike a Port Harcourt
Gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023 mai zuwa, ana ci gaba da tattaunawa a tsakanin manyan yan siyasa.
Hotunan Peter Obi yayin da ya ziyarci Gwamna Nyesom Wike sun haddasa cece-kuce...
Rundunar Sojin Operation Hadin Kai ta Ceto Karin ‘Yan Matan Chibok Biyu a Dajin...
Rundunar Sojin Operation Hadin Kai ta Ceto Karin ‘Yan Matan Chibok Biyu a Dajin Sambisa
Rundunar sojin Najeriya ta ceto wasu 'yan mata da suka dade a hannun tsagerun 'yan Boko Haram tun 2014.
A bayanin da daya daga cikin 'yan...
ɗaruruwan Mambobin PDP Sun Sauya Sheka Zuwa APC
ɗaruruwan Mambobin PDP Sun Sauya Sheka Zuwa APC
Yayin da ake shirin zaɓen gwamnan Osun a wata mai kamawa, babbar jam'iyyar hamayya PDP ta yi rashin ɗaruruwan mambobinta a Osun.
Sama da mutum 500 suka tabbatar da sauya sheka daga PDP...






















