Na so Shugaba Buhari ya Dawo da Rotimi Amaechi – Shehu Sani
Na so Shugaba Buhari ya Dawo da Rotimi Amaechi - Shehu Sani
Sanata Shehu Sani ya yaba da matakin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauka na tura sunayen sabbin ministoci majalisa don a maye gurbinsu da wadanda suka yi...
Peter Obi ya Hakura ya Barwa Kwankwaso Matsayin Shugaban Kasa – NNPP
Peter Obi ya Hakura ya Barwa Kwankwaso Matsayin Shugaban Kasa - NNPP
Wani sabon al’amari ya kunno kai yayin da ake ci gaba da kokarin ganin an yi maja tsakanin jam’iyyar NNPP da Labour Party.
A yanzu haka, NNPP ta ce...
APC: Sabani Tsakanin Donatus Nwankpa da Ikechi Emenike ta zo Karshe
APC: Sabani Tsakanin Donatus Nwankpa da Ikechi Emenike ta zo Karshe
A karshe dai rigimar cikin gidan da jam’iyyar APC ta ke fama da shi a jihar Abia zai zama tarihi.
Jagororin jam’iyyar na reshen Abia da suke fada da junansu,...
Majalisar Dattawa ta Nada Philip Tanimu Aduda a Matsayin Sabon Shugaban Marasa Rinjaye na...
Majalisar Dattawa ta Nada Philip Tanimu Aduda a Matsayin Sabon Shugaban Marasa Rinjaye na Majalisar
Majalisar dattawa ta yi sabbin nade-nade, inda ta samu sabon shugaban marasa rinjaye na majalisar.
Wannan na zuwa ne tun bayan da wanda ke kan kujerar...
Magoya Bayan Sanata Ibrahim Shekerau Sun yi Watsi da Rungumar NNPP
Magoya Bayan Sanata Ibrahim Shekerau Sun yi Watsi da Rungumar NNPP
An samu wasu magoya bayan Sanatan Kano ta tsakiya, Ibrahim Shekarau da suka cije a Jam’iyyar APC.
Duk da Malam Ibrahim Shekarau ya shiga NNPP, wadannan magoya baya sun ce...
Dalilin da Yasa Atiku Yaki Daukar Wike a Matsayin Mataimakinsa – Babangida Aliyu
Dalilin da Yasa Atiku Yaki Daukar Wike a Matsayin Mataimakinsa - Babangida Aliyu
Babangida Aliyu ya bayyana dalilin da yasa Atiku yaki zaben gwamnan Rivers matsayin mataimakinsa
Tsohon gwamnan Nejan yace surutun Wike ya yi yawa kuma zai iya zama wa...
INEC ta Bayyana Matsayarta Kan Hallarcin Takara Tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina
INEC ta Bayyana Matsayarta Kan Hallarcin Takara Tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, a karshe ta bayyana matsayanta kan hallarcin takara tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina a mazabar Yobe ta Arewa.
INEC ta ce...
Shugaba Buhari ya Kai wa Majalisar Dattawa Sunyen Mutane 7 da Zasu Maye Gurbin...
Shugaba Buhari ya Kai wa Majalisar Dattawa Sunyen Mutane 7 da Zasu Maye Gurbin Ministocinsa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rubutawa majalisar dattawa wasika yana neman a tantance sunayen ministoci bakwai.
Wannan na zuwa ne tun bayan da wasu daga cikin...
Ahmad Lawan ya Shiga Zaben Fidda Gwani na Neman Sanata a Yobe – Abdullahi...
Ahmad Lawan ya Shiga Zaben Fidda Gwani na Neman Sanata a Yobe - Abdullahi Adamu
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Sanata Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa shugaban majalisar dattawan kasar Sanata Ahmad Lawan ya shiga zaben fitar da...
Gwamnatin Tarayya na Shirin Hana Amfani da Kananzir a Fadin Kasar
Gwamnatin Tarayya na Shirin Hana Amfani da Kananzir a Fadin Kasar
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin da ake yi na hana amfani da kananzir a kasar daga shekara ta 2030.
Hakan na daga kokarin gwamnatin tarayya na dakile...






















