Home SIYASA Page 62

SIYASA

Na so Shugaba Buhari ya Dawo da Rotimi Amaechi – Shehu Sani

0
Na so Shugaba Buhari ya Dawo da Rotimi Amaechi - Shehu Sani   Sanata Shehu Sani ya yaba da matakin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauka na tura sunayen sabbin ministoci majalisa don a maye gurbinsu da wadanda suka yi...

Peter Obi ya Hakura ya Barwa Kwankwaso Matsayin Shugaban Kasa – NNPP

0
Peter Obi ya Hakura ya Barwa Kwankwaso Matsayin Shugaban Kasa -  NNPP Wani sabon al’amari ya kunno kai yayin da ake ci gaba da kokarin ganin an yi maja tsakanin jam’iyyar NNPP da Labour Party. A yanzu haka, NNPP ta ce...

APC: Sabani Tsakanin Donatus Nwankpa da Ikechi Emenike ta zo Karshe

0
APC: Sabani Tsakanin Donatus Nwankpa da Ikechi Emenike ta zo Karshe A karshe dai rigimar cikin gidan da jam’iyyar APC ta ke fama da shi a jihar Abia zai zama tarihi. Jagororin jam’iyyar na reshen Abia da suke fada da junansu,...

Majalisar Dattawa ta Nada Philip Tanimu Aduda a Matsayin Sabon Shugaban Marasa Rinjaye na...

0
Majalisar Dattawa ta Nada Philip Tanimu Aduda a Matsayin Sabon Shugaban Marasa Rinjaye na Majalisar   Majalisar dattawa ta yi sabbin nade-nade, inda ta samu sabon shugaban marasa rinjaye na majalisar. Wannan na zuwa ne tun bayan da wanda ke kan kujerar...

Magoya Bayan Sanata Ibrahim Shekerau Sun yi Watsi da Rungumar NNPP

0
Magoya Bayan Sanata Ibrahim Shekerau Sun yi Watsi da Rungumar NNPP   An samu wasu magoya bayan Sanatan Kano ta tsakiya, Ibrahim Shekarau da suka cije a Jam’iyyar APC. Duk da Malam Ibrahim Shekarau ya shiga NNPP, wadannan magoya baya sun ce...

Dalilin da Yasa Atiku Yaki Daukar Wike a Matsayin Mataimakinsa – Babangida Aliyu

0
Dalilin da Yasa Atiku Yaki Daukar Wike a Matsayin Mataimakinsa - Babangida Aliyu   Babangida Aliyu ya bayyana dalilin da yasa Atiku yaki zaben gwamnan Rivers matsayin mataimakinsa Tsohon gwamnan Nejan yace surutun Wike ya yi yawa kuma zai iya zama wa...

INEC ta Bayyana Matsayarta Kan Hallarcin Takara Tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina

0
INEC ta Bayyana Matsayarta Kan Hallarcin Takara Tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina   Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, a karshe ta bayyana matsayanta kan hallarcin takara tsakanin Ahmad Lawan da Bashir Machina a mazabar Yobe ta Arewa. INEC ta ce...

Shugaba Buhari ya Kai wa Majalisar Dattawa Sunyen Mutane 7 da Zasu Maye Gurbin...

0
Shugaba Buhari ya Kai wa Majalisar Dattawa Sunyen Mutane 7 da Zasu Maye Gurbin Ministocinsa   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rubutawa majalisar dattawa wasika yana neman a tantance sunayen ministoci bakwai. Wannan na zuwa ne tun bayan da wasu daga cikin...

Ahmad Lawan ya Shiga Zaben Fidda Gwani na Neman Sanata a Yobe – Abdullahi...

0
Ahmad Lawan ya Shiga Zaben Fidda Gwani na Neman Sanata a Yobe - Abdullahi Adamu Shugaban jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Sanata Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa shugaban majalisar dattawan kasar Sanata Ahmad Lawan ya shiga zaben fitar da...

Gwamnatin Tarayya na Shirin Hana Amfani da Kananzir a Fadin Kasar

0
Gwamnatin Tarayya na Shirin Hana Amfani da Kananzir a Fadin Kasar Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin da ake yi na hana amfani da kananzir a kasar daga shekara ta 2030. Hakan na daga kokarin gwamnatin tarayya na dakile...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai