Home SIYASA Page 61

SIYASA

Nayi Kuskure Lokacin da na Zabi Mataimakina a 1999: PDP ta Mayar wa da...

0
Nayi Kuskure Lokacin da na Zabi Mataimakina a 1999: PDP ta Mayar wa da Obasanjo Martani Kan Kalamansa Jam'iyyar PDP da ke hamayya a Najeriya ta mayar wa da tsohon shugaban kasar Olusegun Obasanjo martani kan kalaman da ya yi...

An Tsinci Gawar Faston da Aka Sace a Jihar Edo

0
An Tsinci Gawar Faston da Aka Sace a Jihar Edo   An tsinci gawar wani fasto na cocin Katolika a jihar Edo da ke kudancin Najeriya, bayan sa'o'i da sace shi. Wani daga cikin shugabannin cocin, ya ce an sace Father Christopher...

Gwamnan Bauchi ya Lashi Takobin Kawo Karshen Ta’addanci, Fashi da Makami da Garkuwa da...

0
Gwamnan Bauchi ya Lashi Takobin Kawo Karshen Ta'addanci, Fashi da Makami da Garkuwa da Mutane   Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya umarci hukumomin tsaron jihar da su maida hankali wajen tsare rayukan mazauna kauyuka daga harin masu garkuwa da mutane. Ya...

Nayi Mafarki Akan Cewa Zan yi Kudi Idan Har na Shafa Jinin ‘Dana a...

0
Nayi Mafarki Akan Cewa Zan yi Kudi Idan Har na Shafa Jinin 'Dana a Kaina - Magidancin da ya Kashe 'dan sa   Wani magidanci mai suna Mista Volt Blessing Gabriel, dan shekaru 33 ya shiga hannun yan sanda a jihar...

Bayan Gana wa da Buhari: Tinubu ya Nufi Zuwa ƙasar Faransa

0
Bayan Gana wa da Buhari: Tinubu ya Nufi Zuwa ƙasar Faransa   Tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya tafi ƙasar Faransa don cigaba da neman shawari bayan gana wa da Buhari. Mai magana da yawun jigon APC na ƙasa,...

Har Yanzu Ina Neman Wanda Zai yi Min Mataimaki – Tinubu

0
Har Yanzu Ina Neman Wanda Zai yi Min Mataimaki - Tinubu   Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, a zaben 2023, Bola Ahmed Tinubu, ya ce har yanzu yana neman wanda zai yi masa mataimaki. Tinubu ya...

Rabiu Kwankwaso Zai Hadu da Gwamna Wike

0
Rabiu Kwankwaso Zai Hadu da Gwamna Wike   ‘Dan takarar jam’iyyar hamayya ta NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso zai yi zama da Nyesom Wike. Da alama Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yana neman wanda zai zama abokin takararsa a 2023. Haduwar Kwankwaso za ta zo...

Ba Laifi ba ne, Damukaradiyya Ake yi, mu ba Fada mu ke yi da...

0
Ba Laifi ba ne, Damukaradiyya Ake yi, mu ba Fada mu ke yi da Ahmad Lawan ko Wani ba- Bashir Machina Bashir Sheriff Machina ya sake maida martani bayan hirar da aka yi da Sanata Abdullahi Adamu. An ji shugaban na...

Kotun Koli ta yi Watsi da Karar da Shugaba Buhari ya Shigar Kan Dokar...

0
Kotun Koli ta yi Watsi da Karar da Shugaba Buhari ya Shigar Kan Dokar Zabe ta 2022   Kotun Koli a Najeriya ta yi watsi da karar da Shugaba Muhammadu Buhari da Babban lauyan gwamnati suka shigar, suna bukatar fashin...

Zargin Cire Sassan Jikin Yaro: Peter Obi ya Jajanta wa Sanata Ekweremadu

0
Zargin Cire Sassan Jikin Yaro: Peter Obi ya Jajanta wa Sanata Ekweremadu   Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour Party a Najeriya, Peter Obi, ya jajanta wa Sanata Ike Ekweramadu kan kama shi da zargin yunkurin cire sassan jikin mutum...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta