Home SIYASA Page 73

SIYASA

Gwamna Ben Ayade ya Raba Kafa Gabanin Zaben Fidda Gwani da Babban Zaben 2023

0
Gwamna Ben Ayade ya Raba Kafa Gabanin Zaben Fidda Gwani da Babban Zaben 2023   Gwamna Ben Ayade na Kuros Riba ya yanke shawarar raba kafa gabanin fidda gwani da babban zaben 2023. Matashi kuma hazikin gwamnan wanda dan takarar shugaban kasa...

Zaben 2023 Zai Yiwu Kuwa? – Samuel Oluyemisi Falae

0
Zaben 2023 Zai Yiwu Kuwa? - Samuel Oluyemisi Falae Samuel Oluyemisi Falae ya na ganin zai yi wahala INEC ta iya shirya zabe da kyau a shekarar badi. Cif Olu Falae ya ce a halin yanzu abubuwa sun tabarbare a Najeriya,...

Idan Kashifu ya ce ba Zai yi Takara ba Ina Kira ga Mutanen Jigawa...

0
Idan Kashifu ya ce ba Zai yi Takara ba Ina Kira ga Mutanen Jigawa su Kai Shi Kotu - Shugaban Kungiyoyin Arewa Biyo bayan ɗumbin managartan ayyukan raya ƙasa da gina al'umma da ya yi tsawon shekaru uku a matsayin...

Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara...

0
Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara Dake Jahar Kaduna Cikakken Jawabin Dan Takarar Majalisar Jihar,a karamar hukumar Ikarar jihar Kaduna, Mallam Muhammad Rili. NASARAR MU, NASARAR IKARA CE INSHALLAH. 'Yan uwana, Shuwagabannin jam'iyya, masu...

‘Yan Ta’addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau

0
'Yan Ta'addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau Rahotannin da ke iso mu sun nuni da cewa, 'yan ta'addan ISWAP sun hallaka kwamandan Shekau a cikin dajin Sambisa. Wannan na zuw ane bayan da 'yan ta'addan suka gano yana shirin tuba tare...

Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata

0
Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata Ganduje ya shiga jerin gwamnonin dake neman komawa majalisa bayan karewar wa'adinsu a 2023. Ganduje zai yi takara da Sanata Barau Jibrin a zaben tsayar da gwanin da za'a yi makonni masu zuwa. Gwamnan...

Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani

0
Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani Gabanin taron zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP, jiga-jigan jam'iyyar za su zauna don dinke barakar jam'iyyar. Ana sa ran za a yi taron da yammacin yau Laraba bayan...

Abubuwan Alherin da na yiwa Al’ummar Jahar Kebbi – Abubakar Malami

0
Abubuwan Alherin da na yiwa Al'ummar Jahar Kebbi - Abubakar Malami Dan takaran gwamnan Kebbi ya lissafa jerin abubuwan alherin da ya yiwa al'ummar jihar da yake son mulka. Abubakar Malami yace yanzu yana kokarin mayar da mutum 500 masu kudi...

Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa

0
Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa Mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi rantsuwa da Allah cewa zai rikewa Gwamna Abdullahi Ganduje amanarsa. Gawuna ya dauki alwashin ne a yayin da gwamnan ya gabatar masu da...

Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da...

0
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da su yi Murabus Daga karshe Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci dukkan ministocinsa da ke da niyyar takara a zaben 2023 su ajiye aikinsu. Lai Mohammed, Ministan Labarai...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai