Gwamna Ben Ayade ya Raba Kafa Gabanin Zaben Fidda Gwani da Babban Zaben 2023
Gwamna Ben Ayade ya Raba Kafa Gabanin Zaben Fidda Gwani da Babban Zaben 2023
Gwamna Ben Ayade na Kuros Riba ya yanke shawarar raba kafa gabanin fidda gwani da babban zaben 2023.
Matashi kuma hazikin gwamnan wanda dan takarar shugaban kasa...
Zaben 2023 Zai Yiwu Kuwa? – Samuel Oluyemisi Falae
Zaben 2023 Zai Yiwu Kuwa? - Samuel Oluyemisi Falae
Samuel Oluyemisi Falae ya na ganin zai yi wahala INEC ta iya shirya zabe da kyau a shekarar badi.
Cif Olu Falae ya ce a halin yanzu abubuwa sun tabarbare a Najeriya,...
Idan Kashifu ya ce ba Zai yi Takara ba Ina Kira ga Mutanen Jigawa...
Idan Kashifu ya ce ba Zai yi Takara ba Ina Kira ga Mutanen Jigawa su Kai Shi Kotu - Shugaban Kungiyoyin Arewa
Biyo bayan ɗumbin managartan ayyukan raya ƙasa da gina al'umma da ya yi tsawon shekaru uku a matsayin...
Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara...
Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara Dake Jahar Kaduna
Cikakken Jawabin Dan Takarar Majalisar Jihar,a karamar hukumar Ikarar jihar Kaduna, Mallam Muhammad Rili.
NASARAR MU, NASARAR IKARA CE INSHALLAH.
'Yan uwana, Shuwagabannin jam'iyya, masu...
‘Yan Ta’addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau
'Yan Ta'addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau
Rahotannin da ke iso mu sun nuni da cewa, 'yan ta'addan ISWAP sun hallaka kwamandan Shekau a cikin dajin Sambisa.
Wannan na zuw ane bayan da 'yan ta'addan suka gano yana shirin tuba tare...
Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata
Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata
Ganduje ya shiga jerin gwamnonin dake neman komawa majalisa bayan karewar wa'adinsu a 2023.
Ganduje zai yi takara da Sanata Barau Jibrin a zaben tsayar da gwanin da za'a yi makonni masu zuwa.
Gwamnan...
Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani
Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani
Gabanin taron zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP, jiga-jigan jam'iyyar za su zauna don dinke barakar jam'iyyar.
Ana sa ran za a yi taron da yammacin yau Laraba bayan...
Abubuwan Alherin da na yiwa Al’ummar Jahar Kebbi – Abubakar Malami
Abubuwan Alherin da na yiwa Al'ummar Jahar Kebbi - Abubakar Malami
Dan takaran gwamnan Kebbi ya lissafa jerin abubuwan alherin da ya yiwa al'ummar jihar da yake son mulka.
Abubakar Malami yace yanzu yana kokarin mayar da mutum 500 masu kudi...
Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa
Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi rantsuwa da Allah cewa zai rikewa Gwamna Abdullahi Ganduje amanarsa.
Gawuna ya dauki alwashin ne a yayin da gwamnan ya gabatar masu da...
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da...
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da su yi Murabus
Daga karshe Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci dukkan ministocinsa da ke da niyyar takara a zaben 2023 su ajiye aikinsu.
Lai Mohammed, Ministan Labarai...






















