Home SIYASA Page 74

SIYASA

Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata

0
Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata Ganduje ya shiga jerin gwamnonin dake neman komawa majalisa bayan karewar wa'adinsu a 2023. Ganduje zai yi takara da Sanata Barau Jibrin a zaben tsayar da gwanin da za'a yi makonni masu zuwa. Gwamnan...

Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani

0
Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani Gabanin taron zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP, jiga-jigan jam'iyyar za su zauna don dinke barakar jam'iyyar. Ana sa ran za a yi taron da yammacin yau Laraba bayan...

Abubuwan Alherin da na yiwa Al’ummar Jahar Kebbi – Abubakar Malami

0
Abubuwan Alherin da na yiwa Al'ummar Jahar Kebbi - Abubakar Malami Dan takaran gwamnan Kebbi ya lissafa jerin abubuwan alherin da ya yiwa al'ummar jihar da yake son mulka. Abubakar Malami yace yanzu yana kokarin mayar da mutum 500 masu kudi...

Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa

0
Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa Mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi rantsuwa da Allah cewa zai rikewa Gwamna Abdullahi Ganduje amanarsa. Gawuna ya dauki alwashin ne a yayin da gwamnan ya gabatar masu da...

Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da...

0
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da su yi Murabus Daga karshe Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci dukkan ministocinsa da ke da niyyar takara a zaben 2023 su ajiye aikinsu. Lai Mohammed, Ministan Labarai...

Bayan an Tara Masa kuɗaɗe: Adamu Garba ya Faɗi Dalilin Janyewarsa Daga Takarar Shugaban...

0
Bayan an Tara Masa kuɗaɗe: Adamu Garba ya Faɗi Dalilin Janyewarsa Daga Takarar Shugaban Kasa Mutum mafi ƙarancin shekaru da ya nemi takarar shugaban Najeriya a jam'iyyar APC mai mulki, ya sanar da janyewarsa. Adamu Garba, ɗan shekara 40 ya yi...

Abubuwa 5 da Zan yi in na Gaji Shugaba Buhari – Tinubu

0
Abubuwa 5 da Zan yi in na Gaji Shugaba Buhari - Tinubu Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara jihar Katsina inda ya gana da Gwamna Aminu Masari a ranar Litinin, 9 ga watan Mayu. Dan takarar na shugaban kasa a APC...

Abubuwan da Zan yi in na Zama Shugaban Kasa – Bukola Saraki

0
Abubuwan da Zan yi in na Zama Shugaban Kasa - Bukola Saraki Kauna - Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya bayyana cewa idan yan Najeriya suka zabesa, zai kawo karshen matsalar tsaro, yunwa, da rashin aikin yi. Saraki, wanda dan...

Yadda Jam’iyyyar NNPP ta Samu Karbuwa a Jahar Kaduna

0
Yadda Jam'iyyyar NNPP ta Samu Karbuwa a Jahar Kaduna Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta ƙara karfi a jihar Kaduna yayin da take shirin tunkarar babban zaɓen 2023 da ke tafe. Mambobin manyan jam'iyyu APC da PDP mutum 1,000 sun sauya...

Babban Lauya ya yi Kira da a Kara wa Shugaba Buhari Wa’adin Mulki

0
Babban Lauya ya yi Kira da a Kara wa Shugaba Buhari Wa'adin Mulki Babban Lauya, kuma dattijon kasa, Cif Robert Clarke (SAN), ya yi kira da a kara wa shugaban kasa Muhammadu Buhari wa’adin mulki bayan kammala mulkinsa na biyu...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta