Dalilin da Yasa ba za mu Binciki Masu Siyan Fom Din Takara na N100m...
Dalilin da Yasa ba za mu Binciki Masu Siyan Fom Din Takara na N100m ba - Fadar Shugaban Kasa
Fadar shugaban kasa ta magantu a kan dalilin da yasa Shugaba Muhammadu Buhari ba zai iya bincikar masu siyan fom din...
Shugaba Buhari ya Umarci Shugabannin Hukumomi, Sansan Ma’aikatu, Jakadun Najeriya da su yi Murabus
Shugaba Buhari ya Umarci Shugabannin Hukumomi, Sansan Ma'aikatu, Jakadun Najeriya da su yi Murabus
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya umarci gwamnan CBN ya yi murabus daga kujerarsa idan zai nemi takara.
Bayan umarnin ministoci, wata takarda da Sakataren gwamnati ya fitar...
Tsoma Baki a Siyasa ba Aikin mu ba ne – Sarkin Bauchi ga Osinbajo
Tsoma Baki a Siyasa ba Aikin mu ba ne - Sarkin Bauchi ga Osinbajo
Sarkin Bauchi ya fitar da sanarwa ta musamman bayan ziyarar da Yemi Osinbajo ya kawo masa.
Hakan ya zama dole bayan an fara rade-radin Alhaji Rilwan Suleiman...
Bukola Saraki ya Bayyana Aniyarsa ta Tsayawa Takarar Shugaban Kasa a Zaben 2023
Bukola Saraki ya Bayyana Aniyarsa ta Tsayawa Takarar Shugaban Kasa a Zaben 2023
Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a hukumance, TheCable ta rawaito.
Saraki ya bayyana aniyarsa ne a wani taron karin...
Shekarau ya ki Bari ya Zauna da Gawuna
Shekarau ya ki Bari ya Zauna da Gawuna
Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Nasiru Gawuna ya je gidan Ibrahim Shekarau da nufinsu hadu.
Haka Gawuna ya bar gidan cikin dare ba tare da ya ga Shekarau ba, alamun ya shiya barin APC.
Tsohon...
Gwamna Ben Ayade ya Raba Kafa Gabanin Zaben Fidda Gwani da Babban Zaben 2023
Gwamna Ben Ayade ya Raba Kafa Gabanin Zaben Fidda Gwani da Babban Zaben 2023
Gwamna Ben Ayade na Kuros Riba ya yanke shawarar raba kafa gabanin fidda gwani da babban zaben 2023.
Matashi kuma hazikin gwamnan wanda dan takarar shugaban kasa...
Zaben 2023 Zai Yiwu Kuwa? – Samuel Oluyemisi Falae
Zaben 2023 Zai Yiwu Kuwa? - Samuel Oluyemisi Falae
Samuel Oluyemisi Falae ya na ganin zai yi wahala INEC ta iya shirya zabe da kyau a shekarar badi.
Cif Olu Falae ya ce a halin yanzu abubuwa sun tabarbare a Najeriya,...
Idan Kashifu ya ce ba Zai yi Takara ba Ina Kira ga Mutanen Jigawa...
Idan Kashifu ya ce ba Zai yi Takara ba Ina Kira ga Mutanen Jigawa su Kai Shi Kotu - Shugaban Kungiyoyin Arewa
Biyo bayan ɗumbin managartan ayyukan raya ƙasa da gina al'umma da ya yi tsawon shekaru uku a matsayin...
Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara...
Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara Dake Jahar Kaduna
Cikakken Jawabin Dan Takarar Majalisar Jihar,a karamar hukumar Ikarar jihar Kaduna, Mallam Muhammad Rili.
NASARAR MU, NASARAR IKARA CE INSHALLAH.
'Yan uwana, Shuwagabannin jam'iyya, masu...
‘Yan Ta’addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau
'Yan Ta'addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau
Rahotannin da ke iso mu sun nuni da cewa, 'yan ta'addan ISWAP sun hallaka kwamandan Shekau a cikin dajin Sambisa.
Wannan na zuw ane bayan da 'yan ta'addan suka gano yana shirin tuba tare...





















