Home SIYASA Page 88

SIYASA

APC na da Mabiya Miliyan 40 a Najeriya- Sanata Akpanudoedehe

0
APC na da Mabiya Miliyan 40 a Najeriya- Sanata Akpanudoedehe John Akpanudoedehe yace jam’iyyar APC tana da mabiya miliyan 40 a Najeriya. Sanata Akpanudoedehe yake cewa wannan ne zai ba APC damar lashe zaben 2023. Sakataren na APC ya sha alawashi yin...

Shugaba Buhari ya Yaba wa Dakarun Najeriya Kan Yadda Suke Tabbatar da Zaman Lafiya...

0
Shugaba Buhari ya Yaba wa Dakarun Najeriya Kan Yadda Suke Tabbatar da Zaman Lafiya a Kasar    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yaba wa dakarun kasar kan yadda ya ce suna tabbatar da zaman lafiya da hadin kai a kasar, inda...

Arewa Tana da Hanyar Mayar da Kai Shugaban je ka na yi ka –...

0
Arewa Tana da Hanyar Mayar da Kai Shugaban je ka na yi ka - Fasto Bakare   Wani babban malamin coci a Najeriya wanda kuma ya taba yin takarar mataimakin shugaban kasa ga Buhari,Fasto Tunde Bakare, ya ce duk wani mai...

MDD ta yi kira ga Sojojin Sudan da su Gaggauta Sakin Waɗanda aka Kama...

0
MDD ta yi kira ga Sojojin Sudan da su Gaggauta Sakin Waɗanda aka Kama ba Bisa Ka’ida   Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira ga sojojin Sudan su “gaggauta sakin waɗanda aka kama ba bisa ka’ida ba ko kuma aka yi...

Shugaba Buhari na Daya Daga Cikin Musulmai 500 Mafi Karfin Masu Fada a ji...

0
Shugaba Buhari na Daya Daga Cikin Musulmai 500 Mafi Karfin Masu Fada a ji a Duniya   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na cikin jerin musulmi masu karfin fada aji a duniya, kamar yadda cibiyar nazarin addinin Islama da ke Amman a...

Shugaban Turkiyya, Erdogan ya yi Barazanar Korar Jekadun Kasashe 10

0
Shugaban Turkiyya, Erdogan ya yi Barazanar Korar Jakadun Kasashe 10   Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya ce zai janye matsayin diflomasiyya na jakadun kasashen waje guda 10 wadanda suka nemi a saki guda 10 wadanda suka nemi a saki wani...

APC ta Nemi Mai Mala Buni da ya Hukunta Shekarau, Amosun, Okorocha, da Aregbesola

0
APC ta Nemi Mai Mala Buni da ya Hukunta Shekarau, Amosun, Okorocha, da Aregbesola   Gwamnoni suna so majalisar Mai Mala Buni ta hukunta wadanda suka bangare. Akwai jahohin da aka samu shugabanni fiye da daya a zaben shugabanni na APC. Shekarau, Amosun,...

PDP za ta Gyara Kura-Kuran da Tayi a Baya Idan Aka Bata Damar Jagorantar...

0
PDP za ta Gyara Kura-Kuran da Tayi a Baya Idan Aka Bata Damar Jagorantar Kasar a 2023 - Gwamna Fintiri     Gwamna Ahmadu Fintiri na jahar Adamawa ya shawarci jam'iyyar PDP kan abubuwan da ya kamata tayi domin kwace mulki a...

Shugaban Turkiyya ya kaiwa Fadar Shugaba Buhari Ziyara

0
Shugaban Turkiyya ya kaiwa Fadar Shugaba Buhari Ziyara   Shugaban Turkiyya Raceb Tayyib Erdogan ya isa fadar shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari a wani bangare na ziyarar kwanaki biyu da yake yi kasar. A karshen tattaunawar da suke yi a halin yanzu...

Shugaba Buhari ya Mayar da Martani Kan Kisan Mutane a Goronyo Dake Jahar Sokoto

0
Shugaba Buhari ya Mayar da Martani Kan Kisan Mutane a Goronyo Dake Jahar Sokoto   Shugaba Buhari ya bayyana cewa, karshen 'yan bindiga ya zo, kuma za a ragargaje su nan kusa. Ya bayyana haka ne yayin da ya yi Allah wadai...

Labarai

Latest News
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC