Home SIYASA Page 87

SIYASA

Zan yi Nazari Kan Buƙatar Sakin Nnamdi Kanu – Shugaban Buhari ga Dattawan Ibo

0
Zan yi Nazari Kan Buƙatar Sakin Nnamdi Kanu - Shugaban Buhari ga Dattawan Ibo Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce zai yi nazarin buƙatar da ya kira "mai girman gaske" ta neman ya saki Nnamdi Kanu wadda ƙungiyar dattawan al'ummar...

Mohammed Gharouda ya Bukaci Hukumar Zaɓen Kasar Libya da ta Dakatar da Takarar Saif...

0
Mohammed Gharouda ya Bukaci Hukumar Zaɓen Kasar Libya da ta Dakatar da Takarar Saif al-Islam Gaddafi   Babban mai shigar da kara na sojin Libya, Mohammed Gharouda, ya bukaci hukumar zaben kasar ta dakatar da takardun neman takarar Saif al-Islam Gaddafi,...

Rikici ya Sake Kunno Kai Tsakanin ‘Ya’Yan Jam’iyyar APC a Zamfara

0
Rikici ya Sake Kunno Kai Tsakanin 'Ya'Yan Jam'iyyar APC a Zamfara Sabon rikici ya sake kunno kai tsakanin 'yayan jam'iyyar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jahar Zamfara. Jahar Zamfara na cikin jahohin da rikici ya hana jam'iyyar APC gudanar da...

Gasar da ‘Yan Najeriya su ke yi a Kasashen Waje, Alama ce ta Ingantaccen...

0
Gasar da ‘Yan Najeriya su ke yi a Kasashen Waje, Alama ce ta Ingantaccen Ilimin da su ke Samu a Najeriya - Shugaba Buhari   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce yanayin gasar da ‘yan Najeriya su ke yi a kasashen...

Shugaba Buhari ya Bukaci Majalisa da ta Tabbatar da Tantance Farfesa Omotayo a Matsayin...

0
Shugaba Buhari ya Bukaci Majalisa da ta Tabbatar da Tantance Farfesa Omotayo a Matsayin Darakta-Janar na NIPSS   The Nation ta rawaito cewa, Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata ya bukaci majalisar dattijai ta tabbatar da tantance Farfesa Ayo Omotayo a...

An Tsige Kakakin Majalisar Imo, Paul Emeziem

0
An Tsige Kakakin Majalisar Imo, Paul Emeziem Ƴan majalisar jahar Imo sun tsige kakakin majalisar Paul Emeziem a zaman da majalisar ta yi a ranar Litinin. Ƴan majalisa 19 ne suka tsige shugaban majalisar daga cikin ƴan majalisar jahar 27. A cikin...

APGA ta Lashe Kananan Hukumomi 16 a Zaɓen Anambra

0
APGA ta Lashe Kananan Hukumomi 16 a Zaɓen Anambra   Alamu na nuna cewa jam'iyyar APGA ba ta shirya tattara komatsanta ba da barin gidan gwamnatin jahar Anambra ba. Farfesa Chukwuma Soludo ne a halin yanzu ya ke gaba bayan an bayyana...

Shugabannin Jam’iyyar APC na Filato Sun Nuna Goyan Bayansu ga Gwamna Lalong a Zaɓen...

0
Shugabannin Jam'iyyar APC na Filato Sun Nuna Goyan Bayansu ga Gwamna Lalong a Zaɓen 2023   Shugabannin jam'iyyar APC na jahar Filato sun fara shirin kaddamar da takarar gwamna Lalong a babban zaɓen 2023. A cewarsu gwamnan yana da kwarewar siyasa wajen...

‘Yan Takarar Gwamna a Jahar Anambra Sun ƙulla Yarjejeniyar Zaman Lafiya

0
'Yan Takarar Gwamna a Jahar Anambra Sun ƙulla Yarjejeniyar Zaman Lafiya   'Yan takarar gwamna a Jihar Anambra da ke kudancin Najeriya sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a Awka, babban birnin jihar. A ranar Asabar za a gudanar da zaɓen...

Kotu ta Tsare wanda ya Kira Gwamna Ganduje ‘Barawon Kano’ a Facebook

0
Kotu ta Tsare wanɗa ya Kira Gwamna Ganduje 'Barawon Kano' a Facebook   An gurfanar da wani Mu'azu Magaji Danbala a gaban kotu da ke zamanta a Nomansland a Kano kan cin mutuncin Gwamna Abdullahi Ganduje. An yi karar Danbala ne da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta