Home SIYASA Page 88

SIYASA

Jami’an Tsaro Sun Kama Shugaban Majalisar Dokokin Filato da aka Tsige, Abok Ayuba

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Shugaban Majalisar Dokokin Filato da aka Tsige, Abok Ayuba Rahotanni daga jahar Filaton Najeriya na cewa jami'an tsaro sun kama shugaban majalisar dokoki da aka tsige Alhamsi din da ta gabata, da kuma wasu yan majalisa...

Duniya na Cikin Mumunan Haɗari, Saboda Matsalolin Dumamar Yanayi – Boris Johnson

0
Duniya na Cikin Mumunan Haɗari, Saboda Matsalolin Dumamar Yanayi - Boris Johnson Firaministan Birtaniya, Boris Johnson ya buɗe taro mai muhimmanci kan sauyin yanayi na Majalisar Dinkin Duniya a Scotland yana mai gargadin cewa duniya na cikin mumunan haɗari, saboda...

2023: Zan Nemi Takarar Gwamna a Jahar Kaduna – Shehu Sani

0
2023: Zan Nemi Takarar Gwamna a Jahar Kaduna - Shehu Sani   Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya ce zai nemi takarar gwamna a jahar tasa ƙarƙashin jam'iyyar adawa ta PDP a babban zaɓen 2023. Sanatan wanda aka...

Shugaba Buhari ya Karɓi Baƙuncin Tinubu a Fadarsa da ke Abuja 

0
Shugaba Buhari ya Karɓi Baƙuncin Tinubu a Fadarsa da ke Abuja    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya karɓi baƙuncin jagoran jam'iyyarsu ta APC, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja ranar Lahadi. Da isarsa ne kuma suka wata ganawa cikin sirri. Tsohon...

Firaministan Birtaniya, Boris Johnson ya yi Gargaɗin Kan Taron COP 26

0
Firaministan Birtaniya, Boris Johnson ya yi Gargaɗin Kan Taron COP 26   Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya yi gargaɗin cewa muddin taron sauyin yanayi na COP 26 a Glasgow ya gaza to komai ma zai wargaje. Mista Johnson ya ce babu wani...

COP 26: Shugaba Buhari ya yi Tafiya Zuwa Scotland

0
COP 26: Shugaba Buhari ya yi Tafiya Zuwa Scotland Kwana biyu bayan dawowarsa daga Saudiyya, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kama hanyar tafiya birnin Glasgow na Scotland ranar Lahadi. Shugaban ya yi balaguron ne domin halartar taron sauyin yanayi da aka...

APC na da Mabiya Miliyan 40 a Najeriya- Sanata Akpanudoedehe

0
APC na da Mabiya Miliyan 40 a Najeriya- Sanata Akpanudoedehe John Akpanudoedehe yace jam’iyyar APC tana da mabiya miliyan 40 a Najeriya. Sanata Akpanudoedehe yake cewa wannan ne zai ba APC damar lashe zaben 2023. Sakataren na APC ya sha alawashi yin...

Shugaba Buhari ya Yaba wa Dakarun Najeriya Kan Yadda Suke Tabbatar da Zaman Lafiya...

0
Shugaba Buhari ya Yaba wa Dakarun Najeriya Kan Yadda Suke Tabbatar da Zaman Lafiya a Kasar    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yaba wa dakarun kasar kan yadda ya ce suna tabbatar da zaman lafiya da hadin kai a kasar, inda...

Arewa Tana da Hanyar Mayar da Kai Shugaban je ka na yi ka –...

0
Arewa Tana da Hanyar Mayar da Kai Shugaban je ka na yi ka - Fasto Bakare   Wani babban malamin coci a Najeriya wanda kuma ya taba yin takarar mataimakin shugaban kasa ga Buhari,Fasto Tunde Bakare, ya ce duk wani mai...

MDD ta yi kira ga Sojojin Sudan da su Gaggauta Sakin Waɗanda aka Kama...

0
MDD ta yi kira ga Sojojin Sudan da su Gaggauta Sakin Waɗanda aka Kama ba Bisa Ka’ida   Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira ga sojojin Sudan su “gaggauta sakin waɗanda aka kama ba bisa ka’ida ba ko kuma aka yi...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta