Home SIYASA Page 89

SIYASA

Shugaba Buhari na Daya Daga Cikin Musulmai 500 Mafi Karfin Masu Fada a ji...

0
Shugaba Buhari na Daya Daga Cikin Musulmai 500 Mafi Karfin Masu Fada a ji a Duniya   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na cikin jerin musulmi masu karfin fada aji a duniya, kamar yadda cibiyar nazarin addinin Islama da ke Amman a...

Shugaban Turkiyya, Erdogan ya yi Barazanar Korar Jekadun Kasashe 10

0
Shugaban Turkiyya, Erdogan ya yi Barazanar Korar Jakadun Kasashe 10   Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya ce zai janye matsayin diflomasiyya na jakadun kasashen waje guda 10 wadanda suka nemi a saki guda 10 wadanda suka nemi a saki wani...

APC ta Nemi Mai Mala Buni da ya Hukunta Shekarau, Amosun, Okorocha, da Aregbesola

0
APC ta Nemi Mai Mala Buni da ya Hukunta Shekarau, Amosun, Okorocha, da Aregbesola   Gwamnoni suna so majalisar Mai Mala Buni ta hukunta wadanda suka bangare. Akwai jahohin da aka samu shugabanni fiye da daya a zaben shugabanni na APC. Shekarau, Amosun,...

PDP za ta Gyara Kura-Kuran da Tayi a Baya Idan Aka Bata Damar Jagorantar...

0
PDP za ta Gyara Kura-Kuran da Tayi a Baya Idan Aka Bata Damar Jagorantar Kasar a 2023 - Gwamna Fintiri     Gwamna Ahmadu Fintiri na jahar Adamawa ya shawarci jam'iyyar PDP kan abubuwan da ya kamata tayi domin kwace mulki a...

Shugaban Turkiyya ya kaiwa Fadar Shugaba Buhari Ziyara

0
Shugaban Turkiyya ya kaiwa Fadar Shugaba Buhari Ziyara   Shugaban Turkiyya Raceb Tayyib Erdogan ya isa fadar shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari a wani bangare na ziyarar kwanaki biyu da yake yi kasar. A karshen tattaunawar da suke yi a halin yanzu...

Shugaba Buhari ya Mayar da Martani Kan Kisan Mutane a Goronyo Dake Jahar Sokoto

0
Shugaba Buhari ya Mayar da Martani Kan Kisan Mutane a Goronyo Dake Jahar Sokoto   Shugaba Buhari ya bayyana cewa, karshen 'yan bindiga ya zo, kuma za a ragargaje su nan kusa. Ya bayyana haka ne yayin da ya yi Allah wadai...

Za mu Kashe N863bn Don Yaƙar Talauci – Gwamnatin Shugaba Buhari

0
Za mu Kashe N863bn Don Yaƙar Talauci - Gwamnatin Shugaba Buhari Gwamnatin Najeriya za ta kashe naira biliyan 863 wurin gudanar da shirye-shiryen tallafa wa al'umma na karshen shekara. Shirye-shirye ne na musamman da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ya bullo dasu...

Shugaba Buhari ya Jajanta wa Shugaban Amurka Kan Mutuwar Powell

0
Shugaba Buhari ya Jajanta wa Shugaban Amurka Kan Mutuwar Powell   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jajanta wa takwaransa Joe Biden na Amurka kan mutuwar tsohon ministan harkokin waje Colin Powell. Sanarwar wadda mataimaki na musamman ga Shugaban kan yada labarai Garba...

Hukumomin Birtaniya Sun Ayyana Kisan ɗan Majalisa a Matsayin ta’addanci

0
Hukumomin Birtaniya Sun Ayyana Kisan ɗan Majalisa a Matsayin ta'addanci   Bayanai sun nuna cewa mutumin da ake tsare da shi kan kisan dan majalisar Birtaniya, David Amess, a ranar juma'a ya taɓa halartar shirin gwamnati na yaƙi da tsattsauran ra'ayi. Sai...

Gwamna Ganduje yayi Martani ga ‘Yan Majalisan da Sukayi Masa Tawaye 

0
Gwamna Ganduje yayi Martani ga 'Yan Majalisan da Sukayi Masa Tawaye  Gwamnan jahar Kano yayi martani ga yan majalisan da sukayi masa tawaye.  Ganduje yace kawai sun gaza yiwa jama'arsu komai suna kokarin daura masa.  Daya daga cikin Sanatocin ya zame kansa,...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta