Shugaba Buhari ya Nada Dr Ezra Yakusak a Matsayin Shugaban NEPC
Shugaba Buhari ya Nada Dr Ezra Yakusak a Matsayin Shugaban NEPC
Shugaban Nigeria Muhammadu Buhari ya amince da nadin Dr Ezra Yakusak a matsayin shugaban NEPC.
Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa...
Jiga-Jigan APC a Kano na Zargin Gwamna Ganduje da Yin Babakere Tare da Yin...
Jiga-Jigan APC a Kano na Zargin Gwamna Ganduje da Yin Babakere Tare da Yin Gaban Kasan a Jahar
A daidai lokacin da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ke shirin gudanar da zaɓen shugabaninta a matakin jaha, bisa ga dukkan alamu...
Dalilin da Yasa Majalisar Dokokin Zamfara ta Dakatad da Mambobinta 2
Dalilin da Yasa Majalisar Dokokin Zamfara ta Dakatad da Mambobinta 2
Majalisar dokokin Zamfara ta dakatad da mambobinta biyu kan zargin suna da alaƙa da yan bindiga.
Sai dai dakatarwan ta tsawon watanni uku ne, lokacin da ake tsammanin kwamitin tsaro...
‘Yan Majalisar Wakilai Sun Koka Kan Azababben Zafin da ke Majalisar
'Yan Majalisar Wakilai Sun Koka Kan Azababben Zafin da ke Majalisar
‘Yan majalisar wakilai a ranar Talata sun koka akan azabar zafin da ya barke mu su a majalisar.
Dan majalisar, Haruna Dederi ya bukaci a yi duba kuma ayi gaggawar...
Gwamnatin Kaduna ta Gabatar da Kasafin Kudin 2022 ga Majalisar Dokokin Jahar
Gwamnatin Kaduna ta Gabatar da Kasafin Kudin 2022 ga Majalisar Dokokin Jahar
Gwamnatin jahar Kaduna ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2022 ga majalisar dokokin jahar.
Gwamnan ya bayyana yadda gwamnati ta tsara kashe kudaden a bangarori daban-daban na rayuwa.
Gwmanan ya...
Taron bin Diddigi: Zan Zauna Har Zuwa Karshen Taron Domin Sauraron Kowanne Minista –...
Taron bin Diddigi: Zan Zauna Har Zuwa Karshen Taron Domin Sauraron Kowanne Minista - Shugaba Buhari
Akwai yiwuwar Shugaba Muhammadu Buhari ya sake korar wasu ministocin Najeriya bayan kammala taron bin diddigin ayyukansu da za a kammala yau a Abuja.
Taron...
Nan Gaba Kaɗan Najeriya Za ta Fara ƙera Makamai Domin Sauƙaƙe Yaƙi da Matsalolin...
Nan Gaba Kaɗan Najeriya Za ta Fara ƙera Makamai Domin Sauƙaƙe Yaƙi da Matsalolin Tsaro - Shugaba Buhari
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa nan gaba kaɗan ƙasarsa za ta fara ƙera makamai domin sauƙaƙe yaƙi da matsalolin tsaro...
Alaƙa da ‘Yan bindiga: Sababbin Kwamishinonin Zamfara Sun Rantse da Kur’ani
Alaƙa da 'Yan bindiga: Sababbin Kwamishinonin Zamfara Sun Rantse da Kur’ani
Gwamnan jahar Zamfara Bello Matawalle ya rantsar da sabbin kwamishinoni da sakatarorin gwamnati da masu ba shi shawara a yau litinin.
Kwamishinonin sun rantse da Allah da kuma Al Kur’ani...
Gwamna Sani Bello ya Umarci ‘Yan Majalisar Gwamnatinsa su Aje Mukaminsu Idan Suna Neman...
Gwamna Sani Bello ya Umarci 'Yan Majalisar Gwamnatinsa su Aje Mukaminsu Idan Suna Neman Kujerar Siyasa
Gwamna Abubakar Sani Bello na jahar Neja, ya umarci yan majalisar gwamnatinsa su aje mukaminsu idan suna neman kujerar siyasa.
A cewar gwamnan duk wani...
Shugaba Buhari ya Kaddamar da Taron Bin Diddigin Ayyukan Ministocisa
Shugaba Buhari ya Kaddamar da Taron Bin Diddigin Ayyukan Ministocisa
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya kaddamar da taron kwanaki biyu domin bin diddigin ayyukan ministocinsa yayinda ake rade-radin cewa yana shirin sake korar karin wasu ministocin kan rashin taka...





















