LABARINA SERIES: Dalilin Ficewar Sumayya Daga Shirin – Dr.SYS
LABARINA SERIES: Dalilin Ficewar Sumayya Daga Shirin - Dr.SYS
Abinda ya faru,
Dalilin ficewar Nafisa Abdullahi (Sumayya) daga series din.
Wace zata maye gurbin ta?
Daga Sameen Y Saeed (Dr.SYS)
Labarina series, shine daya tilo tun kafuwar masana'antar shirya fina-finai ta "Kannywood", ba'a taba...
Shugaban Hukumar NITDA, Malam Kashif Ya Ɗauki Nauyin Koyawa Masu Buƙata Ta Musamman Sana’o’in...
Shugaban Hukumar NITDA, Malam Kashif Ya Ɗauki Nauyin Koyawa Masu Buƙata Ta Musamman Sana’o’in Dogaro Da Kai
A ƙoƙarinsa na ci gaba da samarwa ɗimbin al’ummomi daban-daban hanyoyin dogaro da kai, Shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA),...
Sharhi Barista Nura Ahmad Bayan Gabatar da Shirin HASKEN MATASA Akan Rashin Tsaro
Sharhi Barista Nura Ahmad Bayan Gabatar da Shirin HASKEN MATASA Akan Rashin Tsaro
A cikin Shirin HASKEN MATASA Wanda Gidauniyar Aminu Magashi Garba ke daukar nauyi Shirin a duk ranar laraba a tashar Express Radio da misalin karfe 4:30 na...
ƙasar Chadi na Shirin Tura Sojoji Dubu 1 Zuwa Mali
ƙasar Chadi na Shirin Tura Sojoji Dubu 1 Zuwa Mali
Ma'aikatar harkokin wajen Mali ta bayyana cewa ƙasar Chadi na shirin tura mata ƙarin sojoji dubu domin taimaka mata yaƙi da masu iƙirarin jihadi a daidai lokacin da Faransa ke...
Nau’in Cutar Corona na Omicron na Bazuwa a Turai Tamkar Wutar Daji – Firanministan...
Nau'in Cutar Corona na Omicron na Bazuwa a Turai Tamkar Wutar Daji - Firanministan Faransa
Firanministan Faransa Jean Castex ya ce nau'in cutar corona na Omicron na bazuwa a Turai tamkar wutar daji, abin da ya sa aka hana bukukuwan...
2021: ‘Yar Arewa Maso Yammacin Najeriya ta Lashe Gasar Mace Mafi Kyau a Najeriya
2021: 'Yar Arewa Maso Yammacin Najeriya ta Lashe Gasar Mace Mafi Kyau a Najeriya
Kyakkyawar budurwa 'yar Arewa maso yammacin Najeriya, Shatu Garko, ta lashe gasar Mace mafi kyau a Najeriya watau 'Miss Nigeria' na shekarar 2021.
Shatu Garko, yar shekaru...
Hukumar Kwastam ta Kama Kwantena Dauke da Makamai a Jahar Legas
Hukumar Kwastam ta Kama Kwantena Dauke da Makamai a Jahar Legas
Hukumar Kwastam a Najeriya ta ce ta kama wata kwantena maƙare da makamai a Tin Can Island da ke Jahar Legas ranar Juma'a.
A cewar hukumar, mamallakin kwantenar ya bayyana...
Boye N19.3bn: Gwamnatin Jahar Kogi ta Kai EFCC Kotu
Boye N19.3bn: Gwamnatin Jahar Kogi ta Kai EFCC Kotu
Gwamnatin jahar Kogi ta je kotu a kan zargin EFCC na cewa ta boye wasu Naira biliyan 19.3 a banki.
Babban akawun jahar Kogi da wani kwamishina suka kai karar hukumar EFCC...
Sarkin Musulmi ya Nemi Al’Umma da su Rungumi Alƙunutu Kan Rashin Tsaro a Arewacin...
Sarkin Musulmi ya Nemi Al'Umma da su Rungumi Alƙunutu Kan Rashin Tsaro a Arewacin Najeriya
Mai Alfarma Sarkin Musulmi a Najeriya Muhammad Sa'ad Abubakar III ya buƙaci al'ummar Musulmi su fara gudanar da addu'o'i na alƙunutu game da kashe-kashen da...
Yawaitar Hare-Hare: Ba Zai Yiwu Shugaba Buhari ya Je Jaje ko ina ba –...
Yawaitar Hare-Hare: Ba Zai Yiwu Shugaba Buhari ya Je Jaje ko ina ba - Maigari Dingyadi
Ministan da ke lura da harkokin 'yan sandan Najeriya Maigari Dingyadi ya ce ba zai yiwu shugaban kasar Muhammadu Buhari ya je jaje ko...













