Kashi 20 Cikin ‘Yan Najeriya ba su da Wayoyin Komai da Ruwanka – UNICEF
Kashi 20 Cikin 'Yan Najeriya ba su da Wayoyin Komai da Ruwanka - UNICEF
Sama da kashi 50 cikin 100 na 'yan Najeriya ba su da damar samun intanet, yayinda kashi 20 ba su da wayoyin komai da ruwanka, wato...
‘Yan Bindiga Sun yi Awan Gaba da ɗalibai 3 a Kaduna
'Yan Bindiga Sun yi Awan Gaba da ɗalibai 3 a Kaduna
Ƴan bindiga sun kai hari wata makarantar Kirista ta ɗariƙar Katolika a jihar Kaduna da ae arewa maso yammacin Najeriya inda suka sace ɗalibai uku tare da ji wa...
An ɗage shari’ar Tsohon Shugaban Burkina Faso, Thomas Sankara
An ɗage shari'ar Tsohon Shugaban Burkina Faso, Thomas Sankara
Kotun soji ta ɗage shari'ar da aka cimma ana dako kan kashe tsohon shugaban da aka hambarar Thomas Sankara.
Bayan daukan lokaci mai tsaho na dambarwa kotun ta ɗage saurar shari'a zuwa...
Dole Duniya ta Taimakawa Afghanistan – MDD
Dole Duniya ta Taimakawa Afghanistan - MDD
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ya ce dole ne duniya ta dauki mataki don kaucewa rugujewar Afghanistan ta hanyar shigar da kudi kai tsaye cikin tattalin arzikinta.
Wakilin BBC ya ce...
Mata 6 da Yara 9 Sun Tsere Daga Sansanin Mayakan Boko Haram a Borno
Mata 6 da Yara 9 Sun Tsere Daga Sansanin Mayakan Boko Haram a Borno
Rahotanni daga Najeriya na cewa mata shida da yara 9 sun tsere daga sansanin mayakan Boko Haram da ke jahar Borno a arewa maso gabashin kasar.
Tashar...
An Gurfanar da Mutane 10 a Gaban Kotu Kan Kashe Babba da Jaka
An Gurfanar da Mutane 10 a Gaban Kotu Kan Kashe Babba da Jaka
An gurfanar da wasu matasa 'yan Australia biyu a gaban kotu, sakamakon zargin kashe babba da jaka fiye da goma.
Wani guda daga cikinsu da ya ji rauni...
Gwamnatin Iraƙi ta Kama Jigon Kungiyar IS
Gwamnatin Iraƙi ta Kama Jigon Kungiyar IS
Gwamnatin Iraki ta kama wani babban kusa a kungiyar Islamic State (IS) da ake zargi da kula da harkokin kudinta.
Firaministan Irakin Mustafa al-Kadhimi ya bayar da sanarwar kama Sami Jasmin, yana mai cewa...
‘Yan IPOB ba su Kai ‘Yan Bindigan Arewa Gurbacewa ba – Gwamna Okezie Ikpeazu
'Yan IPOB ba su Kai 'Yan Bindigan Arewa Gurbacewa ba - Gwamna Okezie Ikpeazu
Okezie Ikpeazu, gwamnan jahar Abia ya tabbatar da cewa a shirye ya ke da ya tattauna da 'yan awaren IPOB.
A cewar gwamnan jahar Nnamdi Kanu, 'yan...
Takardun Makaranta na Bogi: ICPC ta Kara Gayyatar Okai Obono-Obla
Takardun Makaranta na Bogi: ICPC ta Kara Gayyatar Okai Obono-Obla
Hukumar bincike akan rashawa da sauran laifuka mai zaman kanta ta ICPC, ta kara karar tsohon hadimin Buhari, Okoi Obono-Obla.
Hakan ya faru ne a ranar Litinin bisa zargin sa da...
Bincike ya Nuna Yadda Auran Wuri ke yiwa Yara Mata Illa
Bincike ya Nuna Yadda Auran Wuri ke yiwa Yara Mata Illa
Kungiyar Save The Children International ta ce auren wuri yana halaka fiye da yara mata 60 a ko wacce rana.
Kungiyar ta bayyana wannan rahoton ne a ranar yara mata...













