Home Taska Page 166

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa’o’i 4 da Daukewa

0
Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa'o'i 4 da Daukewa Mutane sun tabbatar da dawowar layukansu bayan awanni hudu sun kasa amfani da su.  Yayinda suka ce sun yi asarar kudade, wasu sun ce sun wahala matuka.  Wasu kuwa sun yi addu'an...

Yan Sanda Sun Kama Mai Shekaru 70 da Mutane 2 Dauke da Makamai

0
'Yan Sanda Sun Kama Mai Shekaru 70 da Mutane 2 Dauke da Makamai Rundunar 'yan sandan birnin tarayya ta ce ta cafke wasu mutane uku a karamar hukumar Kuje dauke da makamai.  Daga cikin wadanda aka kama akwai dattijo mai shekaru...

Taliban: Ƙungiyar ta Amince ta yi Aiki da Yarjejeniyar da ta ƙulla da Amurka

0
Taliban: Ƙungiyar ta Amince ta yi Aiki da Yarjejeniyar da ta ƙulla da Amurka Ƙungiyar Taliban ta ce ta amince Amurka ta yi aiki da yarjejeniyar zaman lafiyar da suka yi a bara. Wannan na zuwa ne bayan ganawar gaba da...

‘Ƴan bindiga sun Hallaka Mutum 21 a Sokoto

0
'Ƴan bindiga sun Hallaka Mutum 21 a Sokoto Rahotanni Sokoto da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya sun ce akalla mutum 21 aka kashe a harin da ƴan bindiga suka kai a yankin Sabon Birni. Ƴan bindiga sun buɗe wuta ne...

Kama Sojoji 7 Masu Alaƙa da ‘Yan Fashi: Rundunar ‘Yan Sandan Zamfara ta...

0
Kama Sojoji 7 Masu Alaƙa da 'Yan Fashi: Rundunar 'Yan Sandan Zamfara ta ƙaryata Rahotannin Rundunar ƴan sandan jahar Zamfara ta ƙaryata rahotannin da ke cewa ta kama wasu jami’an sojoji guda bakwai da ake zargi suna da alaƙa da...

Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 a Jahar Enugu

0
Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga 3 a Jahar Enugu Dakarun sojojin Najeriya sun ce sun kashe ƴan bindiga uku a Jahar Enugu da ke kudancin ƙasar. Wata sanarwa daga kakakin rundunar, Onyema Nwachukwu, ta ce sun kashe ƴan bindigar...

Mutane da Dama Sun Rasa Rayakansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgin Ruwu a Kongo

0
Mutane da Dama Sun Rasa Rayakansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgin Ruwu a Kongo   An tabbatar da mutuwa ko ɓacewar mutum fiye da 100 bayan wani jirgin ruwa ya kife da su a Kogin Kongo, kamar yadda hukumomi a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo...

Mohammed Barau Kontagora: Gwamna Sani Bello ya Mika wa Sabon Sarkin Takardar Kama Aiki

0
Mohammed Barau Kontagora: Gwamna Sani Bello ya Mika wa Sabon Sarkin Takardar Kama Aiki   Gwamna Abubakar Sani Bello ya mika wa sabon sarkin masarautar Kontagora, Alhaji Mohammed Barau Kontagora takardar kama aiki. An yi taron mika takardar ne gidan gwamnati da...

Bayan Lamushe Kudin Fansa: ‘Yan Bindiga Sun ki Sako Mutane 20

0
Bayan Lamushe Kudin Fansa: 'Yan Bindiga Sun ki Sako Mutane 20   Yan bindiga su ka lamushe naira miliyan 2.2 na kudin fansar mutane 20 ba tare da sakin su ba. Sun tura wasika zuwa ga Hakimin Burkusuuma, Sarkin Rafi su na...

‘Yan Sakai Sun Kashe Mutane 10 da Limamin Masallaci a Jahar Sokoto

0
'Yan Sakai Sun Kashe Mutane 10 da Limamin Masallaci a Jahar Sokoto Yan sakai, waɗanda gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal, ya haramta sun kashe wani limami da wasu mutum 10. Rahotanni sun bayyana cewa an kashe mutanen ne baki ɗayansu a kasuwa,...
- Advertisement -
Latest News
Ukraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas