Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun ‘Yan Bindiga Sun...
Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun 'Yan Bindiga Sun Fara Shigo wa Kano
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Rogo da Karaye, Haruna Isah Dederi, ya koka kan shigar yan bindiga jahar.
Kano A cewarsa yan...
‘Yan Bindiga za su Fara Shiga Gonakan Mutane Suna Girbe Shukan da Manoma Suka...
'Yan Bindiga za su Fara Shiga Gonakan Mutane Suna Girbe Shukan da Manoma Suka yi - Gwamna Masari
Gwamnan jahar Katsina ya yi gargadin cewa, yunwa ta addabi 'yan bindiga don haka a kula.
A cewarsa, 'yan bindiga za su fara...
‘Yan Bindiga Sun Harbe Mayakan Taliban 2
'Yan Bindiga Sun Harbe Mayakan Taliban 2
Rahotanni daga gabashin Afganistan na cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun harbe mayakan Taliban biyu da wani farar hula.
Shaidun sun ce mutanen da ke dauke da...
Minsitan Harkokin Wajen Sudan ya Yaba wa Sojojin Kasar Kan Dakile Yunkurin Juyin Mulki
Minsitan Harkokin Wajen Sudan ya Yaba wa Sojojin Kasar Kan Dakile Yunkurin Juyin Mulki
Ministan harkokin wajen Sudan ya yaba wa sojojin kasar kan yadda suka dakile yunkurin juyin mulki ranar Talata.
Yayin da take zantawa da BBC, Mariam El Sadiq...
Girgizar Kasa ta Afka wa Jahar Victoria na Australia
Girgizar Kasa ta Afka wa Jahar Victoria na Australia
Girgizar kasa ta afka wa jahar Victoria na Australia ta daidaita gine-gine a Melbourne tare da haddasa wata girgiza a daruruwan kilomita.
Masana sun ce girgizar mai karfin maki 5 da digo...
ALLAH ya yi wa Sarkin Gaya na Jahar Kano Rusuwa, Alhaji Ibrahim Abdulkadir
ALLAH ya yi wa Sarkin Gaya na Jahar Kano Rusuwa, Alhaji Ibrahim Abdulkadir
Labarin da dumi-duminsa a yau Laraba, 22 ga Satumba 2021 na nuna cewa Allah ya yiwa Mai Martaba Sarkin Gaya , Alhaji Ibrahim AbdulKadir, rasuwa.
karin bayani na...
Rundunar Mayakan Sojojin Saman Najeriya ta Hallaka ‘Yan Bindiga 26 a Zamfara
Rundunar Mayakan Sojojin Saman Najeriya ta Hallaka 'Yan Bindiga 26 a Zamfara
Sojoji na cigaba da ruwan wuta kan bindiga a dazukan arewa.
Wannan ya biyo bayan datse layukan sadarwa a jahar Zamfara.
Yan bindiga sun fara arcewa daga Zamfara zuwa Sokoto.
Zamfara...
Jahar Kaduna ta Fara Aikin Naira Biliyan Goma na Gina Wurin kiwo ga Makiyaya...
Jahar Kaduna ta Fara Aikin Naira Biliyan Goma na Gina Wurin kiwo ga Makiyaya - Gwamna El-Rufa'i
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce jaharsa za ta kammala wurin kiwon shanu nan da shekaru 2.
Gwamnan ya sanar da cewa...
Ciwon Mantuwa: Bincike ya Nuna Cewa ‘Yan Najeriya na Cikin Waɗanda Suka fi Fama...
Ciwon Mantuwa: Bincike ya Nuna Cewa 'Yan Najeriya na Cikin Waɗanda Suka fi Fama da Ciwon a Duniya
Wani bincike ya nuna cewa ƴan Najeriya na cikin waɗanda suka fi fama da ciwon mantuwa a duniya.
Ciwon mantuwa da ake kira...
Ina da Yakinin Cewa Wata Rana Komai Zai Sauya Don Ci Gaba – Muhammadu...
Ina da Yakinin Cewa Wata Rana Komai Zai Sauya Don Ci Gaba - Muhammadu Sanusi II
Tsohon Sarkin Kano kuma shugaban mabiya Tijjaniya a Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya ja hankalin 'yan kasar kan cin mutunci shugabanni saboda hali na...













