Home Taska Page 187

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Shugaba Buhari ya Kunyata Miliyoyin ‘Yan Najeriya Har da ‘Yan a Mutun APC –...

0
Shugaba Buhari ya Kunyata Miliyoyin 'Yan Najeriya Har da 'Yan a Mutun APC - Dr. Hakeem Baba Ahmed   Shugaba Buhari ya kunyata miliyoyin yan Najeriya har da yan a mutun APC, Baba Ahmed. Kakakin Dattawan Arewa yace sun yi nadamar kawar...

‘Yan Bindiga ba su Cancanci Rayuwa ba – Sarkin Katsina

0
'Yan Bindiga ba su Cancanci Rayuwa ba - Sarkin Katsina   Mai martaba Sarkin Katsina, Abdulmuminu Usman, ya ce babu abin da 'yan bindiga da ke kashe mutane a arewa maso yamma suka cancanta face mutuwa. Sarkin na magana ne yayin taron...

Gobara ta Kama Hedikwatar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya ta NPA

0
Gobara ta Kama Hedikwatar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya ta NPA   Rahotanni sun ce Hedikwatar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya ta NPA ta kama wuta. An rawaito cewa, dukiya mai darajar miliyoyin nairori sun lalace...

Masana Sun Aiko da Sakamakon Farko Kan Bincike a Kogon Kare Kukanka Dake Yemen

0
Masana Sun Aiko da Sakamakon Farko Kan Bincike a Kogon Kare Kukanka Dake Yemen   Wata tawagar masana da ta shiga Kogon nan da ake kira 'Jahannama' da ke Oman sun aiko da sakamakon farko tun bayan shiga kogon. Kogon na a...

Rikicin Sojoji da Mayakan da ke Adawa da Juyin Mulki ya Tarwatsa Mazauna Yankin...

0
Rikicin Sojoji da Mayakan da ke Adawa da Juyin Mulki ya Tarwatsa Mazauna Yankin Myanmar   Kusan dukkan mutane dubu takwas mazauna wani gari a Myanmar sun tsere sakamakon fada tsakanin sojoji da mayakan da ke adawa da juyin mulkin da...

Jahohin Arewa: Kungiyar Matasan Yankin Arewa ta Bayyana Goyan Bayanta Kan Toshe Layukan Sadarwa

0
Jahohin Arewa: Kungiyar Matasan Yankin Arewa ta Bayyana Goyan Bayanta Kan Toshe Layukan Sadarwa   Wata kungiyar matasan yankin arewa ta bayyana goyon bayanta bisa toshe layukan sadarwa a wasu jahohin arewa. Kungiyar cikin sanarwa mai ɗauke da sa hannun shugabanta da...

Kogi Zuwa Kano: Fasinjoji 4 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota

0
Kogi Zuwa Kano: Fasinjoji 4 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota   Wata motar Bas da direbanta ya gaza sarrafata ta faɗa wani kogi, inda fasinjoji huɗu suka rasa rayuwarsu. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne a wani yanki na...

Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun ‘Yan Bindiga Sun...

0
Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun 'Yan Bindiga Sun Fara Shigo wa Kano   Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Rogo da Karaye, Haruna Isah Dederi, ya koka kan shigar yan bindiga jahar. Kano A cewarsa yan...

‘Yan Bindiga za su Fara Shiga Gonakan Mutane Suna Girbe Shukan da Manoma Suka...

0
'Yan Bindiga za su Fara Shiga Gonakan Mutane Suna Girbe Shukan da Manoma Suka yi - Gwamna Masari     Gwamnan jahar Katsina ya yi gargadin cewa, yunwa ta addabi 'yan bindiga don haka a kula. A cewarsa, 'yan bindiga za su fara...

‘Yan Bindiga Sun Harbe Mayakan Taliban 2

0
'Yan Bindiga Sun Harbe Mayakan Taliban 2   Rahotanni daga gabashin Afganistan na cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun harbe mayakan Taliban biyu da wani farar hula. Shaidun sun ce mutanen da ke dauke da...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta