Home Taska Page 186

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Za’a Saka Fasahar 5G a Najeriya a 2022 – Farfesa Pantami

0
Za'a Saka Fasahar 5G a Najeriya a 2022 - Farfesa Pantami   Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Pantami, yace za'a saka fasahar 5G a Najeriya a watan Janairu, 2022. Ministan yace fasahar 5G zata taimaka matuƙa gaya wajen kare...

Jam’iyyar PDP ta Nemi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele da ya Bar Ofis

0
Jam'iyyar PDP ta Nemi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele da ya Bar Ofis   Jam'iyyar PDP ta bayyana bukatar gwamnan CBN ya bar ofis saboda barnar da ya yiwa kasa. PDP ta ce, APC da gwamnan su suka lalata darajar Naira...

Ya Kamata IPOB ta Jagoranci Almajiranta a Zanga-Zangar Lumana Zuwa Abuja – Ohanaeze Ndigbo...

0
Ya Kamata IPOB ta Jagoranci Almajiranta a Zanga-Zangar Lumana Zuwa Abuja - Ohanaeze Ndigbo Worldwide   An nemi ‘yan asalin yankin Biyafara (IPOB) da su daina tursasa dokar zaman gida a kudu maso gabas. A cewar Ohanaeze Ndigbo Worldwide, ya kamata IPOB...

Gwamna Ifeanyi Okowa ya yi Rashin Mai ba Shi Shawara na Musamman Kan Ci...

0
Gwamna Ifeanyi Okowa ya yi Rashin Mai ba Shi Shawara na Musamman Kan Ci Gaban Kasuwanci   Gwamnatin jahar Delta baki daya ta fada cikin jimamin mutuwar Mary Iyasere. Har zuwa mutuwarta, Iyasere ita ce mai ba da shawara na musamman ga...

Kasar Aljeriya ta yi Rashin Tsofaffin Shugabanninta 2

0
Kasar Aljeriya ta yi Rashin Tsofaffin Shugabanninta 2   A cikin mako guda, Aljeriya ta rasa tsohon shugabanninta biyu, Abdelkader Bensalah da Abdelaziz Bouteflika. Yayin da Bensalah ya rasu a ranar Laraba, 22 ga watan Satumba, Bouteflika ya mutu a ranar Alhamis,...

2023: Jahohi 24 da Farfesa Attahiru Jega Zai Soke Idan ya Zama Shugaban Kasa

0
2023: Jahohi 24 da Farfesa Attahiru Jega Zai Soke Idan ya Zama Shugaban Kasa   Farfesa Attahiru Jega, tsohon shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ya yi imanin cewa hanya guda da zai bi wajen kawo canjin da...

Gwamnatin Tarayya ta yi Nasarar Ragargazar ‘Yan Boko Haram da ‘Yan Bindiga – Abubakar...

0
Gwamnatin Tarayya ta yi Nasarar Ragargazar 'Yan Boko Haram da 'Yan Bindiga - Abubakar Malami   Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya ce an karya lagwan 'yan ta'adda a Nigeria. Malami ya yi wannan jawabin ne yayin zantawa da manema labarai a New...

Akwai Bukatar a Amshi Tubabbun ‘Yan Boko Haram – Babakura Abba-Jato

0
Akwai Bukatar a Amshi Tubabbun 'Yan Boko Haram - Babakura Abba-Jato   Gwamnatin jahar Borno ta kaddamar da fara shirin canza yan ƙungiyar Boko Haram da suka miƙa wuya. Kwamishinan labaru, Abba Jato, yace ya zama wajibi a karbi masu mika wuyan...

Gwamnatin Tarayya za ta kwato fam 200m da Aka Sace Aka Boye a Kasar...

0
Gwamnatin Tarayya za ta kwato fam 200m da Aka Sace Aka Boye a Kasar Amurka   Gwamnatin tarayya ta bayyana yunkurinta na kwato wasu kudaden da aka sace su mallakin kasar. Wannan na zuwa ne yayin da Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya ya...

 Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta Kama Mutane 3 da Laifin Kwace Waya da...

0
 Rundunar 'Yan Sandan Jahar Kano ta Kama Mutane 3 da Laifin Kwace Waya da Kashe Mutum   Rundunar ‘yan sandan jahar Kano ta kama wasu mutane 3 bisa zargin su da halaka wani Mohammed Sulaiman sannan suka tsere da wayar sa. Bayan...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta