Home Taska Page 188

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Minsitan Harkokin Wajen Sudan ya Yaba wa Sojojin Kasar Kan Dakile Yunkurin Juyin Mulki

0
Minsitan Harkokin Wajen Sudan ya Yaba wa Sojojin Kasar Kan Dakile Yunkurin Juyin Mulki   Ministan harkokin wajen Sudan ya yaba wa sojojin kasar kan yadda suka dakile yunkurin juyin mulki ranar Talata. Yayin da take zantawa da BBC, Mariam El Sadiq...

Girgizar Kasa ta Afka wa Jahar Victoria na Australia

0
Girgizar Kasa ta Afka wa Jahar Victoria na Australia   Girgizar kasa ta afka wa jahar Victoria na Australia ta daidaita gine-gine a Melbourne tare da haddasa wata girgiza a daruruwan kilomita. Masana sun ce girgizar mai karfin maki 5 da digo...

ALLAH ya yi wa Sarkin Gaya na Jahar Kano Rusuwa, Alhaji Ibrahim Abdulkadir

0
ALLAH ya yi wa Sarkin Gaya na Jahar Kano Rusuwa, Alhaji Ibrahim Abdulkadir   Labarin da dumi-duminsa a yau Laraba, 22 ga Satumba 2021 na nuna cewa Allah ya yiwa Mai Martaba Sarkin Gaya , Alhaji Ibrahim AbdulKadir, rasuwa. karin bayani na...

Rundunar Mayakan Sojojin Saman Najeriya ta Hallaka ‘Yan Bindiga 26 a Zamfara

0
Rundunar Mayakan Sojojin Saman Najeriya ta Hallaka 'Yan Bindiga 26 a Zamfara   Sojoji na cigaba da ruwan wuta kan bindiga a dazukan arewa. Wannan ya biyo bayan datse layukan sadarwa a jahar Zamfara. Yan bindiga sun fara arcewa daga Zamfara zuwa Sokoto. Zamfara...

Jahar Kaduna ta Fara Aikin Naira Biliyan Goma na Gina Wurin kiwo ga Makiyaya...

0
Jahar Kaduna ta Fara Aikin Naira Biliyan Goma na Gina Wurin kiwo ga Makiyaya - Gwamna El-Rufa'i   Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce jaharsa za ta kammala wurin kiwon shanu nan da shekaru 2. Gwamnan ya sanar da cewa...

Ciwon Mantuwa: Bincike ya Nuna Cewa ‘Yan Najeriya na Cikin Waɗanda Suka fi Fama...

0
Ciwon Mantuwa: Bincike ya Nuna Cewa 'Yan Najeriya na Cikin Waɗanda Suka fi Fama da Ciwon a Duniya   Wani bincike ya nuna cewa ƴan Najeriya na cikin waɗanda suka fi fama da ciwon mantuwa a duniya. Ciwon mantuwa da ake kira...

Ina da Yakinin Cewa Wata Rana Komai Zai Sauya Don Ci Gaba – Muhammadu...

0
Ina da Yakinin Cewa Wata Rana Komai Zai Sauya Don Ci Gaba - Muhammadu Sanusi II   Tsohon Sarkin Kano kuma shugaban mabiya Tijjaniya a Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya ja hankalin 'yan kasar kan cin mutunci shugabanni saboda hali na...

Garkuwa da Makwabcinsa: ‘Yan sandan Jahar Katsina Sun Kama Matashin Gurgu

0
Garkuwa da Makwabcinsa: 'Yan sandan Jahar Katsina Sun Kama Matashin Gurgu   Rundunar 'yan sandan jahar Katsina ta tabbatar da damke wani matashin gurgu mai shekaru 22 a duniya. Ana zarginsa da yunkurin garkuwa da makwabcinsa inda ya bukaci a biya shi...

Dalilin da Yasa Aikin Wutar Lantarkin Mambila Bai Tabbata ba – Garba Shehu

0
Dalilin da Yasa Aikin Wutar Lantarkin Mambila Bai Tabbata ba - Garba Shehu   Gwamnatin tarayya ta bayyana dalilin da ya hana yin aikin wutar Mambila wanda shekaru 40 kenan da ake maganar sa. Hadimin shugaban kasan Najeriya, Malam Garba Shehu ne...

Cikin Ruwa da Iska: Dalibi Mai Kwazon Zuwa Makaranta ya Samu Tallafi Daga Mutumin...

0
Cikin Ruwa da Iska: Dalibi Mai Kwazon Zuwa Makaranta ya Samu Tallafi Daga Mutumin Kirki   Wani dalibin mai kwazon zuwa makaranta ya sami tallafi daga wasu mutanen kirki a jahar Kano. A kwanakin baya hoton dalibin ya shahara a kafar Facebook,...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta