Home Taska Page 189

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kano: ‘Yan Bautar Kasa Sun Gamu da Fushin Sojojin da ke Koya Musu Fareti

0
Kano: 'Yan Bautar Kasa Sun Gamu da Fushin Sojojin da ke Koya Musu Fareti   'Yan bautar kasa sun gamu da fushin sojojin da ke koya musu fareti a sansanin bautar kasa ta jahar Kano. An gano wani bidiyo lokacin da wasu...

Gwamnatin Jahar Borno ta Dakatar da Shugabannin Makarantar Kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri

0
Gwamnatin Jahar Borno ta Dakatar da Shugabannin Makarantar Kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri   Gwamnan jahar Borno, ya dakatar da shugabannin makarantar kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri, na tsawon watanni shida. Zulum ya dauki wannan mataki ne sakamakon gani da...

Bincike ya Gano Cewa Fiye da Yara 300,000 ne Aka Kashe a Yankin Arewa...

0
Bincike ya Gano Cewa Fiye da Yara 300,000 ne Aka Kashe a Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Nan     Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya tare da hadin gwiwa da kungiyar tarayyar Turai ya gano cewa fiye da...

Hukumar EFFC ta kama ɗaliban Jami’a 30 da Zargin Zamba a Jahar Kwara

0
Hukumar EFFC ta kama ɗaliban Jami'a 30 da Zargin Zamba a Jahar Kwara   Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta'annati EFCC shiyyar jahar Kwara, ta ce ta cafke wasu dalibai 30 saboda zargin damfara ta intanet a...

Sarkin Sudan na Kontagora: Masu Neman Sarautar Sunyi Watsi da Sakamakon Zaben Sabon Sarkin

0
Sarkin Sudan na Kontagora: Masu Neman Sarautar Sunyi Watsi da Sakamakon Zaben Sabon Sarkin   Wasu daga cikin masu neman sarautar Sarkin Sudan na Kantagora a Jahar Neja sun yi watsi da sakamakon zaben sabon sarkin. Sun nemi a sake sabon zabe...

Hukumar Tace Fina-Finan Jahar Kano ta Dakatar da Nuna Fina-finai Dake Dauke da Shaye-Shaye,...

0
Hukumar Tace Fina-Finan Jahar Kano ta Dakatar da Nuna Fina-finai Dake Dauke da Shaye-Shaye, Kwacen Wayoyi da Garkuwa da Mutane   Hukumar tace fina-finan jahar Kano ta dakatar da nuna fina-finai dake dauke da ayyukan masha’a. Hukumar ta hana nuna fina-finai dauke...

Damfarar N935m: EFCC Tana Neman Matashi Mai Shekaru 24

0
Damfarar N935m: EFCC Tana Neman Matashi Mai Shekaru 24   Hukumar EFCC ta bayyana cewa tana neman wani Adewale Daniel Jayeoba ido ruwa-a-jallo. Tana neman sa ne sakamakon damfarar N935m da ya tafka tare da hadin guiwar iyayen sa. Tun watan Yuni iyayen...

Babban Manajan NNPC, Inuwa Waya ya Rubuta Takardar Ajiye Aikinsa

0
Babban Manajan NNPC, Inuwa Waya ya Rubuta Takardar Ajiye Aikinsa   Inuwa Waya ya rubuta takarda, ya ajiye aikinsa a kamfanin mai na NNPC. Duk da yana da sauran shekaru biyu, Waya yace lokacin hutawar sa ya yi. Masu hasashen suna ganin Waya...

Ana Aikin Gyaran Manyan Turakun Wutar Lantarki da ‘Yan ISWAP Suka Lalata a Jahar...

0
Ana Aikin Gyaran Manyan Turakun Wutar Lantarki da 'Yan ISWAP Suka Lalata a Jahar Borno   Hukumomi a jahar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya sun ce ma’aikata sun koma bakin aikin gyaran manyan turakun wutar lantarki, bayan da ‘yan...

Dakarun Hukumar Tsaron Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga 42 a Yankin Shiroro Dake Jahar...

0
Dakarun Hukumar Tsaron Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga 42 a Yankin Shiroro Dake Jahar Neja   Dakarun Najeriya da suka hadar da sojoji da kuma 'yan sanda sun kashe wasu 'yan bindiga a kauyen Alawa da ke yankin Shiroro a Jahar...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta