Kano: ‘Yan Bautar Kasa Sun Gamu da Fushin Sojojin da ke Koya Musu Fareti
Kano: 'Yan Bautar Kasa Sun Gamu da Fushin Sojojin da ke Koya Musu Fareti
'Yan bautar kasa sun gamu da fushin sojojin da ke koya musu fareti a sansanin bautar kasa ta jahar Kano.
An gano wani bidiyo lokacin da wasu...
Gwamnatin Jahar Borno ta Dakatar da Shugabannin Makarantar Kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri
Gwamnatin Jahar Borno ta Dakatar da Shugabannin Makarantar Kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri
Gwamnan jahar Borno, ya dakatar da shugabannin makarantar kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri, na tsawon watanni shida.
Zulum ya dauki wannan mataki ne sakamakon gani da...
Bincike ya Gano Cewa Fiye da Yara 300,000 ne Aka Kashe a Yankin Arewa...
Bincike ya Gano Cewa Fiye da Yara 300,000 ne Aka Kashe a Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Nan
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya tare da hadin gwiwa da kungiyar tarayyar Turai ya gano cewa fiye da...
Hukumar EFFC ta kama ɗaliban Jami’a 30 da Zargin Zamba a Jahar Kwara
Hukumar EFFC ta kama ɗaliban Jami'a 30 da Zargin Zamba a Jahar Kwara
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta'annati EFCC shiyyar jahar Kwara, ta ce ta cafke wasu dalibai 30 saboda zargin damfara ta intanet a...
Sarkin Sudan na Kontagora: Masu Neman Sarautar Sunyi Watsi da Sakamakon Zaben Sabon Sarkin
Sarkin Sudan na Kontagora: Masu Neman Sarautar Sunyi Watsi da Sakamakon Zaben Sabon Sarkin
Wasu daga cikin masu neman sarautar Sarkin Sudan na Kantagora a Jahar Neja sun yi watsi da sakamakon zaben sabon sarkin.
Sun nemi a sake sabon zabe...
Hukumar Tace Fina-Finan Jahar Kano ta Dakatar da Nuna Fina-finai Dake Dauke da Shaye-Shaye,...
Hukumar Tace Fina-Finan Jahar Kano ta Dakatar da Nuna Fina-finai Dake Dauke da Shaye-Shaye, Kwacen Wayoyi da Garkuwa da Mutane
Hukumar tace fina-finan jahar Kano ta dakatar da nuna fina-finai dake dauke da ayyukan masha’a.
Hukumar ta hana nuna fina-finai dauke...
Damfarar N935m: EFCC Tana Neman Matashi Mai Shekaru 24
Damfarar N935m: EFCC Tana Neman Matashi Mai Shekaru 24
Hukumar EFCC ta bayyana cewa tana neman wani Adewale Daniel Jayeoba ido ruwa-a-jallo.
Tana neman sa ne sakamakon damfarar N935m da ya tafka tare da hadin guiwar iyayen sa.
Tun watan Yuni iyayen...
Babban Manajan NNPC, Inuwa Waya ya Rubuta Takardar Ajiye Aikinsa
Babban Manajan NNPC, Inuwa Waya ya Rubuta Takardar Ajiye Aikinsa
Inuwa Waya ya rubuta takarda, ya ajiye aikinsa a kamfanin mai na NNPC.
Duk da yana da sauran shekaru biyu, Waya yace lokacin hutawar sa ya yi.
Masu hasashen suna ganin Waya...
Ana Aikin Gyaran Manyan Turakun Wutar Lantarki da ‘Yan ISWAP Suka Lalata a Jahar...
Ana Aikin Gyaran Manyan Turakun Wutar Lantarki da 'Yan ISWAP Suka Lalata a Jahar Borno
Hukumomi a jahar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya sun ce ma’aikata sun koma bakin aikin gyaran manyan turakun wutar lantarki, bayan da ‘yan...
Dakarun Hukumar Tsaron Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga 42 a Yankin Shiroro Dake Jahar...
Dakarun Hukumar Tsaron Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga 42 a Yankin Shiroro Dake Jahar Neja
Dakarun Najeriya da suka hadar da sojoji da kuma 'yan sanda sun kashe wasu 'yan bindiga a kauyen Alawa da ke yankin Shiroro a Jahar...












