Home Taska Page 190

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yancin Algeria Daga Faransa: Macron ya Nemi Afuwar Harkis Wanda ya yi Yakin

0
'Yancin Algeria Daga Faransa: Macron ya Nemi Afuwar Harkis Wanda ya yi Yakin   Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya nemi afuwa kan Harkis-r wanda ya yi yakin neman 'yancin Algeria daga Faransa. Mista Macros a fusace ya ce Faransa ce ta kasa...

‘Dan Bindiga ya Kashe Mutane 6 a Jami’ar Perm Dake Rasha

0
'Dan Bindiga ya Kashe Mutane 6 a Jami'ar Perm Dake Rasha   Wani dan bindiga ya kashe mutane shida a wata jami'a a Rasha. Ƙarin wasu ashirin da hudu sun ji rauni yayin harin na jami'ar Perm, Urals. Dalibai da malamai da dama...

Bincike ya Gano Cewa Har Yanzu ba a Soma Aikin Tashar Wutar Lantarkin Mambila...

0
Bincike ya Gano Cewa Har Yanzu ba a Soma Aikin Tashar Wutar Lantarkin Mambila ba   Shekaru kusan 40 da bada kwangilar Mambila, har yanzu babu abin da aka tabuka. Idan aikin ya kammala, Najeriya za ta samu karin karfin wuta na...

Iyakar Amurka da Mexico: An Kwashe Mutanen da Suka Yada Zango a ƙarƙashin Gada

0
Iyakar Amurka da Mexico: An Kwashe Mutanen da Suka Yada Zango a ƙarƙashin Gada   An kwashe ɗaruruwan mutanen da suka yada zango ƙarƙashin wata gada da ke iyakar Amurka da Mexico da niyyar shiga Amurka a matsayin ƴan ci rani...

‘Yan Burtaniya Sun Koka Kan ƙaruwar Farashin Gas

0
'Yan Burtaniya Sun Koka Kan ƙaruwar Farashin Gas   Sakataren kasuwanci na Birtaniya Kwasi Kwarteng yana tattaunawa da masu ruwa da tsaki a masana'antar makamashi game da hauhawar farashin gas. Tuni wasu kananan kamfanonin makamashi biyar suka durkushe sanadiyyar kasa jurewa hauhawar...

Sabon Hari: Kungiyar ISIS ta Kashe ‘Yan Taliban 45 a Harin da ta kai...

0
Sabon Hari: Kungiyar ISIS ta Kashe 'Yan Taliban 45 a Harin da ta kai Afghanistan   Kungiyar ISIS ta yi ikirarin kai hare-hare na farko a Afghanistan waɗanda aka kai wa Taliban tun bayan da ta karbi mulkin kasar a watan...

Olusegun Obasanjo ya Magantu Kan Bashin da Shugaba Buhari Zai Karbo

0
Olusegun Obasanjo ya Magantu Kan Bashin da Shugaba Buhari Zai Karbo   Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya mayar da martani ga shirin shugaba Muhammadu Buhari na karbo sababbin rance, yana mai cewa yin aro don tara bashi ga ƴan gobe...

Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 6 a ƙauyen ƙaramar Hukumar Tangaza Dake...

0
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 6 a ƙauyen ƙaramar Hukumar Tangaza Dake Sokoto   Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai sabon hari ƙauyen ƙaramar hukumar Tangaza, inda suka hallaka mutum shida. Rahotanni sun tabbatar da cewa miyagun maharan sun...

‘Yan Bindiga Sun Kai wa Coci Hari Sun Kashe Mutum 1, Sun Sace 3...

0
'Yan Bindiga Sun Kai wa Coci Hari Sun Kashe Mutum 1, Sun Sace 3 a Jahar Kogi   Wasu 'yan bindiga sun kai hari cikin wani coci a jahar Kogi inda suka hallaka wani mutum daya. Sun sace mutane uku cikin masu...

Gwamna Matawalle ya Bayyana Cewa Babu Ranar Maida Sabis a  Zamfara

0
Gwamna Matawalle ya Bayyana Cewa Babu Ranar Maida Sabis a  Zamfara   Gwamna Bello Matawalle na jahar Zamfara, ya bayyana cewa babu ranar maida hanyoyin sadarwa a jaharsa. Matawalle yace gwamnatinsa zata cigaba da tattaunawa da hukumomin tsaro lokaci bayan lokaci domin...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta