Home Taska Page 196

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaron Najeriya 12 a Jahar Zamfara

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Najeriya 12 a Jahar Zamfara   Wasu 'yan bindiga sun kashe jami'an tsaron Najeriya 12 a wani hari da suka kai karshen makon da ya gabata kan wani sansanin sojoji a jahar Zamfara da ke...

Ambaliyar Ruwa: Mutane 3 Sun Mutu a Babban Birnin Tarayya Abuja

0
Ambaliyar Ruwa: Mutane 3 Sun Mutu a Babban Birnin Tarayya Abuja   Ambaliyar ruwa ta yi barna a rukunin gidajen Trademore a Luge babban birnin tarayya Abuja. Mazauna unguwar sun ce ambaliyar ruwar ya fara ne a ranar Litinin bayan ruwan sama...

Mutane Sunyi Asarar Dukiyoyinsu Sanadiyyar Fashewar Tankar Man Fetur a Jahar Adamawa

0
Mutane Sunyi Asarar Dukiyoyinsu Sanadiyyar Fashewar Tankar Man Fetur a Jahar Adamawa   Wata babbar tankar dakon man fetur, ta yi hatsari a Yola, jahar Adamawa, inda lamarin ya haddasa gobara. Rahotanni sun bayyana cewa tankar ta fashe ta kama da wuta,...

Kwana 1 da Haihuwa: Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta Gano Jaririn da Aka...

0
Kwana 1 da Haihuwa: Rundunar 'Yan Sandan Jahar Kano ta Gano Jaririn da Aka Sace 'Yan uwa da dangin wasu yara a jahar Kano na ci gaba da bayyana irin halin da suka shiga, bayan sace daya daga cikin 'yan...

‘Yan Bindiga Sun Saki Fursunoni 240 a Jahar Kogi

0
'Yan Bindiga Sun Saki Fursunoni 240 a Jahar Kogi   Jami'ai a jahar Kogi da ke Najeriya sun ce fursunoni dari biyu da arba'in sun tsere bayan wasu 'yan bindiga sun kai hari wani gidan yari da ke karamar hukumar Kabba/Bunu da...

‘Yan Sanda Sun Kama ‘Yan Kungiyar IPOB 2 Ya yin da 3 Suka Rasa...

0
'Yan Sanda Sun Kama 'Yan Kungiyar IPOB 2 Ya yin da 3 Suka Rasa Ransu a Jahar Imo   Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce, ta kai wani samame a jahar Imo kan wata daba da ake zargin ta 'yan kungiyar...

‘Yan Bindiga Sun Aika da Wasikar Barazana ga Mutanen Kananan Hukumomin Sokoto

0
'Yan Bindiga Sun Aika da Wasikar Barazana ga Mutanen Kananan Hukumomin Sokoto   Miyagun yan bindiga sun aike da wasikar barazana ga mutanen ƙauyuka biyar a kananan hukumomin Sokoto. Lamarin ya jefa mutanen yankunan cikin tashin hankali da zaman ɗar-ɗar kan yaushe...

Bidiyon Tafsirin Pantami: A Cire Tsoro a yi Abinda ya Dace – Aisha Buhari

0
Bidiyon Tafsirin Pantami: A Cire Tsoro a yi Abinda ya Dace - Aisha Buhari   Uwar gidan shugaba kasa, Aisha Buhari ta caccaki ministan sadarwa, Dr Isa Ali Pantami. Ta bukaci ya ji tsoron Allah ya yi abinda ya dace wa 'yan...

Arewa: Bincike ya Nuna Akwai Sansanin ‘Yan Ta’adda 120 da Bindigogi Kirar AK-47 60

0
Arewa: Bincike ya Nuna Akwai Sansanin 'Yan Ta'adda 120 da Bindigogi Kirar AK-47 60   Wani malamin jami'a ya gudanar bincike, inda ya gano wasu abubuwan ban tsoro game da 'yan bindiga. A cewarsa, ya gano a kalla akwai bindigogi AK-47 60,000...

Dangin Igboho Sun Gargadi Sheikh Gumi Kan Zuwa Yankinsu

0
Dangin Igboho Sun Gargadi Sheikh Gumi Kan Zuwa Yankinsu   Shugabanni a yankin Yarbawa sun gargadi Sheikh Gumi kan zuwa yankin su Sunday Igboho. Wannan na zuwa ne bayan da malamin ya ziyarci garinsu Sunday Igboho a makon da ya gabata. Ciki har...
- Advertisement -
Latest News
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21