Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta Kama Katon ‘Din Giya 3,600 a Jahar
Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta Kama Katon 'Din Giya 3,600 a Jahar
Hukumar Hisbah ta sake kama katon din giya 3,600 da aka boye cikin abincin kaji a Jahar Kano.
Wata bidiyo da ta ke yawo a dandalin sada zumunta...
A Cire Tsoro a yi Abinda ya Kamata: Dalilin da Yasa na Wallafa Bidiyon...
A Cire Tsoro a yi Abinda ya Kamata: Dalilin da Yasa na Wallafa Bidiyon Pantami - Aisha Buhari
Mai dakin shugaban kasan Najeriya, Aisha Buhari ta bayyana dalilin da ya sa tayi amfani da bidiyon ministan sadarwa Ali Isa Pantami...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 a Harin da Suka Kai Zangon Kataf Dake...
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 a Harin da Suka Kai Zangon Kataf Dake Kaduna
‘Yan bindiga sun kai hari a garin Zangon-Kataf, sun hallaka mutane da-dama.
Yayin da mutane 12 suka bakunci barzahu, akwai mutane biyu da suke jinya.
Gwamnatin jahar...
‘Dan Gwamnan Jahar Kano ya Shigar da Karar Mahaifiyarsa, Hafsat Ganduje Wajen EFCC
'Dan Gwamnan Jahar Kano ya Shigar da Karar Mahaifiyarsa, Hafsat Ganduje Wajen EFCC
Hafsat Ganduje, Uwargidar gwamnan Kano Abdullahi Ganduje, ta ki amsa gayyatar hukumar EFCC kan karar zargin cin da rashawa da 'danta, AbdulAziz Ganduje, ya kai kanta.
Premium Times...
‘Yan Sandan Italiya Sun Kama Mijin da ya Harbe Matarsa ‘Yar Najeriya
'Yan Sandan Italiya Sun Kama Mijin da ya Harbe Matarsa 'Yar Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta yi alla-wadai da kashe wata 'yar ƙasar da ke aure a Italiya.
Rita Amenze mai shekara 31, an zargi mijinta da harbe ta a wajen ajiye...
‘Yan Bindiga Sun Kaiwa ɗaliban da ke Zana Jarabawar WAEC Hari a Jahar Imo
'Yan Bindiga Sun Kaiwa ɗaliban da ke Zana Jarabawar WAEC Hari a Jahar Imo
'Yan bindiga sun afkawa ɗaliban da ke zana jarabawa ajin karshe a sakandare ta WAEC a karamar hukumar Njaba da ke Imo.
Rahotanni na cewa 'yan bindiga...
ALLAH ya yi wa ‘Dan Shirin Kannywood, Ahmad Tage Rasuwa
ALLAH ya yi wa 'Dan Shirin Kannywood, Ahmad Tage Rasuwa
Rahotannin da BBC ke samu na tabbatar da rasuwar tauraron fina-finan Hausa na Kannywood Ahmad Tage.
Kafin rasuwarsa ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya, har ta kai ga an kwantar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaron Najeriya 12 a Jahar Zamfara
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Najeriya 12 a Jahar Zamfara
Wasu 'yan bindiga sun kashe jami'an tsaron Najeriya 12 a wani hari da suka kai karshen makon da ya gabata kan wani sansanin sojoji a jahar Zamfara da ke...
Ambaliyar Ruwa: Mutane 3 Sun Mutu a Babban Birnin Tarayya Abuja
Ambaliyar Ruwa: Mutane 3 Sun Mutu a Babban Birnin Tarayya Abuja
Ambaliyar ruwa ta yi barna a rukunin gidajen Trademore a Luge babban birnin tarayya Abuja.
Mazauna unguwar sun ce ambaliyar ruwar ya fara ne a ranar Litinin bayan ruwan sama...
Mutane Sunyi Asarar Dukiyoyinsu Sanadiyyar Fashewar Tankar Man Fetur a Jahar Adamawa
Mutane Sunyi Asarar Dukiyoyinsu Sanadiyyar Fashewar Tankar Man Fetur a Jahar Adamawa
Wata babbar tankar dakon man fetur, ta yi hatsari a Yola, jahar Adamawa, inda lamarin ya haddasa gobara.
Rahotanni sun bayyana cewa tankar ta fashe ta kama da wuta,...













