Home Taska Page 197

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta Kama Katon ‘Din Giya 3,600 a Jahar

0
Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta Kama Katon 'Din Giya 3,600 a Jahar   Hukumar Hisbah ta sake kama katon din giya 3,600 da aka boye cikin abincin kaji a Jahar Kano. Wata bidiyo da ta ke yawo a dandalin sada zumunta...

A Cire Tsoro a yi Abinda ya Kamata: Dalilin da Yasa na Wallafa Bidiyon...

0
A Cire Tsoro a yi Abinda ya Kamata: Dalilin da Yasa na Wallafa Bidiyon Pantami - Aisha Buhari   Mai dakin shugaban kasan Najeriya, Aisha Buhari ta bayyana dalilin da ya sa tayi amfani da bidiyon ministan sadarwa Ali Isa Pantami...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 a Harin da Suka Kai Zangon Kataf Dake...

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 a Harin da Suka Kai Zangon Kataf Dake Kaduna   ‘Yan bindiga sun kai hari a garin Zangon-Kataf, sun hallaka mutane da-dama. Yayin da mutane 12 suka bakunci barzahu, akwai mutane biyu da suke jinya. Gwamnatin jahar...

‘Dan Gwamnan Jahar Kano ya Shigar da Karar Mahaifiyarsa, Hafsat Ganduje Wajen EFCC

0
'Dan Gwamnan Jahar Kano ya Shigar da Karar Mahaifiyarsa, Hafsat Ganduje Wajen EFCC   Hafsat Ganduje, Uwargidar gwamnan Kano Abdullahi Ganduje, ta ki amsa gayyatar hukumar EFCC kan karar zargin cin da rashawa da 'danta, AbdulAziz Ganduje, ya kai kanta. Premium Times...

‘Yan Sandan Italiya Sun Kama Mijin da ya Harbe Matarsa ‘Yar Najeriya

0
'Yan Sandan Italiya Sun Kama Mijin da ya Harbe Matarsa 'Yar Najeriya Gwamnatin Najeriya ta yi alla-wadai da kashe wata 'yar ƙasar da ke aure a Italiya. Rita Amenze mai shekara 31, an zargi mijinta da harbe ta a wajen ajiye...

‘Yan Bindiga Sun Kaiwa ɗaliban da ke Zana Jarabawar WAEC Hari a Jahar Imo

0
'Yan Bindiga Sun Kaiwa ɗaliban da ke Zana Jarabawar WAEC Hari a Jahar Imo   'Yan bindiga sun afkawa ɗaliban da ke zana jarabawa ajin karshe a sakandare ta WAEC a karamar hukumar Njaba da ke Imo. Rahotanni na cewa 'yan bindiga...

ALLAH ya yi wa ‘Dan Shirin Kannywood, Ahmad Tage Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa 'Dan Shirin Kannywood, Ahmad Tage Rasuwa   Rahotannin da BBC ke samu na tabbatar da rasuwar tauraron fina-finan Hausa na Kannywood Ahmad Tage. Kafin rasuwarsa ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya, har ta kai ga an kwantar...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaron Najeriya 12 a Jahar Zamfara

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Najeriya 12 a Jahar Zamfara   Wasu 'yan bindiga sun kashe jami'an tsaron Najeriya 12 a wani hari da suka kai karshen makon da ya gabata kan wani sansanin sojoji a jahar Zamfara da ke...

Ambaliyar Ruwa: Mutane 3 Sun Mutu a Babban Birnin Tarayya Abuja

0
Ambaliyar Ruwa: Mutane 3 Sun Mutu a Babban Birnin Tarayya Abuja   Ambaliyar ruwa ta yi barna a rukunin gidajen Trademore a Luge babban birnin tarayya Abuja. Mazauna unguwar sun ce ambaliyar ruwar ya fara ne a ranar Litinin bayan ruwan sama...

Mutane Sunyi Asarar Dukiyoyinsu Sanadiyyar Fashewar Tankar Man Fetur a Jahar Adamawa

0
Mutane Sunyi Asarar Dukiyoyinsu Sanadiyyar Fashewar Tankar Man Fetur a Jahar Adamawa   Wata babbar tankar dakon man fetur, ta yi hatsari a Yola, jahar Adamawa, inda lamarin ya haddasa gobara. Rahotanni sun bayyana cewa tankar ta fashe ta kama da wuta,...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta