Home Taska Page 196

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ambaliyar Ruwa: Mutane 80 Sun Rasa Rayukansu a Sudan

0
Ambaliyar Ruwa: Mutane 80 Sun Rasa Rayukansu a Sudan   Fiye da mutane 80 sun rasa rayukansu, tun bayan fara damuna a watan Yuli a Sudan. Mai magana da yawun hukumar kare fararen hula ta kasar ya ce fiye da mutane 67...

Faɗin Gaskiya a Wannan Gwamnatin ya Zama Matsalar Tsaro – Bishop Bello

0
Faɗin Gaskiya a Wannan Gwamnatin ya Zama Matsalar Tsaro - Bishop Bello   Malamin addinin kirista, Bishop Ransom Ballo, yace faɗin gaskiya a wannan gwamnatin ya zama matsalar tsaro. Bala yace da zaran ka faɗi gaskiya kan wannan gwamnatin, to daga nan...

Ajuri Ngelale ya yi Harin Haske Game da Harajin VAT

0
Ajuri Ngelale ya yi Harin Haske Game da Harajin VAT   Ajuri Ngelale ya yi bayani game da yadda ake tattara harajin VAT a kasar nan. Hadimin Shugaban kasar ya soki matsayar Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike. Ngelale yace ba daidai ba ne...

Sababbin Wuraren da Korarrun ‘Yan Bindigar Zamfara Suka Koma

0
Sababbin Wuraren da Korarrun 'Yan Bindigar Zamfara Suka Koma   'Yan bindigar da suka addabi al'umma a jahar Zamfara na ci gaba da tserewa tun bayan da gwamnati ta dauki matakan tsaro masu tsauri a kansu. Majiyoyi sun bayyana cewa a yanzu...

Gano ‘Yan Ta’adda: Rundunar Sojojin Najeriya ta Kirkiro Motoci Masu Hangen Nesa

0
Gano 'Yan Ta'adda: Rundunar Sojojin Najeriya ta Kirkiro Motoci Masu Hangen Nesa   Rundunar sojojin Najeriya ta kirkiro wasu motoci masu hangen nesa don gano 'yan ta'adda. Wannan na zuwa ne yayin da lamurran tsaro suke kara lalacewa a yakuna daban-daban na...

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Jahar Zamfara Sun Kona Gidan Kakakin Majalisar Dokokin Jahar

0
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Jahar Zamfara Sun Kona Gidan Kakakin Majalisar Dokokin Jahar   Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Zurmi a jahar Zamfara. Sun kona gidajen mutane amma ba'a san adadin gidajen ba kawo yanzu. Gidan Kakakin majalisar jahar na...

Harin Sansanin Jami’an Tsaro a Zamfara: Rahoto ya Nuna Cewa ‘Yan Bindigan  Sun yi...

0
Harin Sansanin Jami'an Tsaro a Zamfara: Rahoto ya Nuna Cewa 'Yan Bindigan  Sun yi Amfani da Damar Rashin Hanyoyin Sadarwa   ‘Yan bindiga sun shiga sansanin jami’an tsaro a jahar Zamfara, sun yi barna. Hakan ya yiwu ne saboda kashe hanyoyin sadarwan...

Sama da N345m Sun ɓata a Asusun Babbar Kotun Shari’a a Jahar Kano

0
Sama da N345m Sun ɓata a Asusun Babbar Kotun Shari'a a Jahar Kano   A gidan adalci, an yi awon gaba da kimanin N350m a jahar Kano. An kai karar wannan lamari wajen hukumar yaki da rashawa. Shugaban kotunan Shari'a yace kudaden gado...

Jami’an Tsaro Sun Kamo Fursunoni 108 da ‘Yan Bindiga Suka Saki a Jahar Kogi

0
Jami'an Tsaro Sun Kamo Fursunoni 108 da 'Yan Bindiga Suka Saki a Jahar Kogi   Jami'an tsaro a jahar Kogi sun yi nasarar kamo wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan yari. Idan baku manta ba, a jiya ne 'yan...

Binciko Abubuwan da Aka Sace: ‘Yan Najeriya Sun Koka Kan Yadda ‘Yan Sanda ke...

0
Binciko Abubuwan da Aka Sace: 'Yan Najeriya Sun Koka Kan Yadda 'Yan Sanda ke Karbar Kudade a Hannunsu   Damuwa ta yawaita a wurin ‘yan Najeriya a kan yadda ‘yan sanda suke warwarar kudade a hannun jama’a kafin su bi sawun...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta