Home Taska Page 198

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kwana 1 da Haihuwa: Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta Gano Jaririn da Aka...

0
Kwana 1 da Haihuwa: Rundunar 'Yan Sandan Jahar Kano ta Gano Jaririn da Aka Sace 'Yan uwa da dangin wasu yara a jahar Kano na ci gaba da bayyana irin halin da suka shiga, bayan sace daya daga cikin 'yan...

‘Yan Bindiga Sun Saki Fursunoni 240 a Jahar Kogi

0
'Yan Bindiga Sun Saki Fursunoni 240 a Jahar Kogi   Jami'ai a jahar Kogi da ke Najeriya sun ce fursunoni dari biyu da arba'in sun tsere bayan wasu 'yan bindiga sun kai hari wani gidan yari da ke karamar hukumar Kabba/Bunu da...

‘Yan Sanda Sun Kama ‘Yan Kungiyar IPOB 2 Ya yin da 3 Suka Rasa...

0
'Yan Sanda Sun Kama 'Yan Kungiyar IPOB 2 Ya yin da 3 Suka Rasa Ransu a Jahar Imo   Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce, ta kai wani samame a jahar Imo kan wata daba da ake zargin ta 'yan kungiyar...

‘Yan Bindiga Sun Aika da Wasikar Barazana ga Mutanen Kananan Hukumomin Sokoto

0
'Yan Bindiga Sun Aika da Wasikar Barazana ga Mutanen Kananan Hukumomin Sokoto   Miyagun yan bindiga sun aike da wasikar barazana ga mutanen ƙauyuka biyar a kananan hukumomin Sokoto. Lamarin ya jefa mutanen yankunan cikin tashin hankali da zaman ɗar-ɗar kan yaushe...

Bidiyon Tafsirin Pantami: A Cire Tsoro a yi Abinda ya Dace – Aisha Buhari

0
Bidiyon Tafsirin Pantami: A Cire Tsoro a yi Abinda ya Dace - Aisha Buhari   Uwar gidan shugaba kasa, Aisha Buhari ta caccaki ministan sadarwa, Dr Isa Ali Pantami. Ta bukaci ya ji tsoron Allah ya yi abinda ya dace wa 'yan...

Arewa: Bincike ya Nuna Akwai Sansanin ‘Yan Ta’adda 120 da Bindigogi Kirar AK-47 60

0
Arewa: Bincike ya Nuna Akwai Sansanin 'Yan Ta'adda 120 da Bindigogi Kirar AK-47 60   Wani malamin jami'a ya gudanar bincike, inda ya gano wasu abubuwan ban tsoro game da 'yan bindiga. A cewarsa, ya gano a kalla akwai bindigogi AK-47 60,000...

Dangin Igboho Sun Gargadi Sheikh Gumi Kan Zuwa Yankinsu

0
Dangin Igboho Sun Gargadi Sheikh Gumi Kan Zuwa Yankinsu   Shugabanni a yankin Yarbawa sun gargadi Sheikh Gumi kan zuwa yankin su Sunday Igboho. Wannan na zuwa ne bayan da malamin ya ziyarci garinsu Sunday Igboho a makon da ya gabata. Ciki har...

Kungiyar SERAP ta Bukaci da a Dakatar da Katse Hanyoyin Sadarwa na Jahar Zamfara...

0
Kungiyar SERAP ta Bukaci da a Dakatar da Katse Hanyoyin Sadarwa na Jahar Zamfara da Katsina   Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban ƙasa Buhari ya gaggauta dakatar da matakin datse sabis a Zamfara da Katsina. A cewar kungiyar wannan matakin ya kara...

Sheikh Kabiru Gombe ya Yafewa Muaz Magaji Kan Kalaman da ya yi a Shafinsa...

0
Sheikh Kabiru Gombe ya Yafewa Muaz Magaji Kan Kalaman da ya yi a Shafinsa na Facebook   Bayan bada hakuri a Facebook, Muaz Magaji yayi takakkiya zuwa wajen Kabiru Gombe. Malamin yace ya yafe masa kuma yayi kira ga jama'a su yafe...

Hukumar NECO ta Bayyana Jahohin da Aka fi Yin Magudin Jarabawar

0
Hukumar NECO ta Bayyana Jahohin da Aka fi Yin  Magudin Jarabawar   Jahar Kano, Bauchi da Bauchi sun fito zakaru cikin jahohin da ake mugun magudin jarabawa. Daliban sakandare na zana jarabawar NECO kowace shekara don kammala karatunsu. Shugaban NECO ya gabatar da...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta