Jawabin Sifeto Janar na ‘Yan Sanda a Kan Rashin Janar Ibrahim Attahiru
Jawabin Sifeto Janar na 'Yan Sanda a Kan Rashin Janar Ibrahim Attahiru
Mukaddashin Sufeto Janar na 'yan sanda ya jajantawa rundunar sojojin Najeriya bisa babban rashin COAS.
IGP din ya bayyana jimaminsa tare da shawartar jaruman sojojin Najeriya cewa kada kwarin...
Sarkin Katsina ya Naɗa Justice Adamu Bello a Matsayin Sabon Hakimin Kanƙara
Sarkin Katsina ya Naɗa Justice Adamu Bello a Matsayin Sabon Hakimin Kanƙara
Sarkin Katsina, Mai Martaba Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa sabon hakimin Kanƙara.
Wannan ya faru ne bayan tsige wancan da majalisar sarkin tayi inda ta kama shi da...
Rashin Jituwa Tsakanin Iyalan Marigayi Janar Ibrahim Attahiru da Rundunar Sojojin Najeriya
Rashin Jituwa Tsakanin Iyalan Marigayi Janar Ibrahim Attahiru da Rundunar Sojojin Najeriya
An samu rashin jituwa tsakanin iyalin COAS Ibrahim Attahiru da rundunar sojojin Najeriya.
Iyalansa sun jaddada cewa ba za a birneshi a akwatin gawa ba amma rundunar tace sai...
‘Yan Bindiga sun Kashe ‘Dan Sanda a Jahar Imo
'Yan Bindiga sun Kashe 'Dan Sanda a Jahar Imo
Wasu 'yan ta'adda sun hallaka jami'in dan sanda a wani yankin jahar Imo a kudancin Najeriya.
Rahoto ya bayyana cewa, 'yan ta'addan sun yi shiga cikin kakin soja sadda suka hallaka jami'in.
Ana...
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Cewa ana Samun Mata Masu Juna Biyu 830 Dake Mutuwa...
Gwamnatin Tarayya ta Bayyana Cewa ana Samun Mata Masu Juna Biyu 830 Dake Mutuwa Wurin Haihuwa Kullum a Najeriya
FG tace mata masu juna biyu aƙalla 830 suke mutuwa a duk rana ta sanadiyyar wani abu da ya danganci juna...
Mutane 2 Sun Rasa Rayukan su Sakamakon Fashewar Iskar Gas a Dakin Karatun Obasanjo...
Mutane 2 Sun Rasa Rayukan su Sakamakon Fashewar Iskar Gas a Dakin Karatun Obasanjo Dake Ogun
Mutane biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon fashewar iskar gas a dakin karatun shugaban kasa Obasanjo da ke Ogun.
Rahotanni sun bayyana cewa makinai...
Mutuwar Sheƙau: Rundunar Sojojin ƙasar nan Tayi Magana Kan Rahoton
Mutuwar Sheƙau: Rundunar Sojojin ƙasar nan Tayi Magana Kan Rahoton
Rundunar sojojin ƙasar nan tayi magana kan rahoton dake nuna cewa shugaban Mayaƙan Boko Haram, Abubakar Sheƙau, ya sheƙa lahira.
Sojojin sun ce a halin yanzun ba zasu iya tabbatar da...
Dalilin da Yasa Shugaban Boko Haram, Shekau ya Kashe Kansa
Dalilin da Yasa Shugaban Boko Haram, Shekau ya Kashe Kansa
An gano cewa mayakan ISWAP sun mamaye dajin Sambisa inda suka fi karfin dakarun Shekau tun a ranar Laraba.
Shugabannin ISWAP sun bukaci Shekau da ya mika wuya sannan dakarunsa su...
KYPC: Ziyarar Gani da Ido
KYPC: Ziyarar Gani da Ido
A kokarinta na wayar da kan al'uma don Samar da Shugabanci da Shugabanni nagari, a jahar Kano, kungiyar Youth Promotion Council (KYPC) a karkashin Shugabancin Comrade Idris Ibrahim Unguwar gini, ta fito da wani tsare...
Kungiyar Kwadago ta Dakatar da Yajin Aikin da ta Shiga a Jahar Kaduna
Kungiyar Kwadago ta Dakatar da Yajin Aikin da ta Shiga a Jahar Kaduna
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta dakatar da yajin aikin da ta tsunduma a jahar Kaduna a makon nan.
Kungiyar ta sanar da dakatarwar ne ta bakin shugabanta, Ayuba...