‘Yan Bindiga Sun Kona Ofishin Hukumar zaɓe a Jahar Abia
'Yan Bindiga Sun Kona Ofishin Hukumar zaɓe a Jahar Abia
Wasu yan bindiga sun sake kai hari ofishin hukumar zaɓe dake ƙaramar hukumar Ohafia a jahar Abia, inda suka cinna masa wuta.
Rahotanni sun nuna cewa babu wanda ya rasa ransa...
Gwamnatin Tarayya ta Bada 12 da 13 ga Watan Mayu 2021 a Matsayin Hutun...
Gwamnatin Tarayya ta Bada 12 da 13 ga Watan Mayu 2021 a Matsayin Hutun Sallah
Gwamnatin tarayya ta bada ranakun Laraba da Alhamis daidai da 12 da 13 ga watan Mayun 2021 a matsayin hutun sallah.
Ministan al'amuran cikin gida, Ogbeni...
NABTEB ta Saki Sakamakon Jarabawar Nuwamba/Disamba ta 2020
NABTEB ta Saki Sakamakon Jarabawar Nuwamba/Disamba ta 2020
Sakamakon jarrabawar NABTEB na November/December ta 2020 ta fito.
Ifeoma Isiugo-Abanihe shugaban hukumar na kasa ne ta bada sanarwar.
Isiugo-Abanihe ta ce kashi 92.42% sun samu kredit biyar da fiye da haka.
Rajistara kuma shugaban...
Matsalar Tsaro ta Kusa Zuwa Karshe a Kasar nan – Sifeto Janar na ‘Yan...
Matsalar Tsaro ta Kusa Zuwa Karshe a Kasar nan - Sifeto Janar na 'Yan Sanda
Sabon sifeta janar na 'yan sanda Najeriya ya jaddada cewa matsalar tsaro ta kusa zuwa karshe a kasar nan.
Ya sanar da hakan ne yayin bikin...
Bada Kwangila: Tsohuwar Shugabar Hukumar NPA, Hadiza Bala Usman ta Mai da Martani
Bada Kwangila: Tsohuwar Shugabar Hukumar NPA, Hadiza Bala Usman ta Mai da Martani
Dakatacciyar shugaban hukumar NPA, Hadiza Bala Usman, ta musanta rahotanni da ke yawo na cewa ita kadai ke iya bada kwangila a NPA.
Kamar yadda ta bayyana a...
Abubuwan da ya Kamata Mutum ya Sani Game da Zakkatul Fitr(Zakkar Fidda Kai) –...
Abubuwan da ya Kamata Mutum ya Sani Game da Zakkatul Fitr(Zakkar Fidda Kai) - Sheikh Aminu Daurawa
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jahar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
A...
Darikar Tijjaniya ta Tabbatar da Nadin Sanusi Lamido Sunusi II a Matsayin Khalifa na...
Darikar Tijjaniya ta Tabbatar da Nadin Sanusi Lamido Sunusi II a Matsayin Khalifa na Darikar ta Tijjaniya
Darikar Tijjaniya ta tabbatar da nadin Sanusi II a matsayin Khalifa na darikar ta Tijjaniya.
A baya cikin watan Maris, an sanar da Sanusi...
‘Yan Bindiga Sun Sace Masallata 40 a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Sace Masallata 40 a Jahar Katsina
Wasu 'yan bindiga sun afkawa masallaci a jahar Katsina, inda suka sace mutane sama da 40.
An ruwaito cewa, sun shigo ne cikin dare suka sace masallatan yayin da suke sallar Tahajjud.
Shaidu...
Dakarun sojojin kasan Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga 48 da Kwamandojinsu 5 a Jahar...
Dakarun sojojin kasan Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga 48 da Kwamandojinsu 5 a Jahar Zamfara
Dakarun sojojin kasan Najeriya karkashin atisayen Operation Tsare Mutane sun sheke 'yan bindiga 48 da kwamandojinsu 5.
Hakan ta faru ne a samamen da suka kai...
Yadda Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama ‘Yan Boko Haram a Jahar Kano
Yadda Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama 'Yan Boko Haram a Jahar Kano
Hankulan jama'ar jahar Kano ya tashi bayan kama wasu mutum 13 da ake zargin 'yan Boko Haram ne a Hotoro.
Mazauna yankin sun tabbatar da cewa an fara gangami...