Home Taska Page 247

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

CACOVID ta Kashe Kimanin N25bn – Gwamnan Babban Bankin Najeriya

0
CACOVID ta Kashe Kimanin N25bn - Gwamnan Babban Bankin Najeriya   A shekarar 2020, bayan gwamnatin tarayya, kamfanoni masu zaman kansu sun bada gudunmuwar kudade na raba tallafi ga talakawa. Kamfanonin sun radawa kansu suna gamayyar yaki da Korona wato CACOVID. Gwamnan CBN...

Rokan da Kasar Sin ta Harba Sararin Samaniya a Watan Afrilu 2021 na Shirin...

0
Rokan da Kasar Sin ta Harba Sararin Samaniya a Watan Afrilu 2021 na Shirin Dawowa Duniya   Wani Rokan da kasar Sin ta harba sararin samaniya na shirin fadowa duniya wannan makon. Masana sun bayyana cewa ba'a san takamammen inda wannan roka...

Rundunar Sojojin Najeriya ta Kashe ‘Yan Kungiyar IPOB 11

0
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kashe 'Yan Kungiyar IPOB 11   Rundunar Sojojin Najeriya ta ce ta kashe wasu mambobin haramtaciyyar kungiyar nan ya Biafra su 11. An kashe maharan ne a yayinda suka kaddamar da hari kan rundunar' yan sanda na karamar...

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Karamar Hukumar Magama Dake Jahar Neja

0
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Karamar Hukumar Magama Dake Jahar Neja   Miyagun ‘Yan bindiga sun kuma aukawa wani Kauye a cikin jahar Neja. Wannan karo an hallaka mutane bakwai a karamar hukumar Magama . ‘Yan bindigan sun dura garin Yangalu dauke da...

Kasashen Afrika 7 da ‘Dan Najeriya Zai Iya Zuwa a Mota

0
Kasashen Afrika 7 da 'Dan Najeriya Zai Iya Zuwa a Mota   Akwai wasu kasashe dake iyaka da Najeriya da mutum zai iya zuwa a mota don yawon bude ido ba tare da hawa jirgi ba. Tafiya a mota na da amfani...

Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami ya Lashe Lambar Yabo

0
Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami ya Lashe Lambar Yabo Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami ya zama gwarzon Ministan shekarar nan ta 2021. Mujallar People and Power ce ta ba Ministan sadarwan wannan lambar yabo. Hakan na zuwa ne lokacin da aka...

Muhimmancin Dacewa da Daren Lailatul Qadri – Dr Kabir Asgar

0
Muhimmancin Dacewa da Daren Lailatul Qadri - Dr Kabir Asgar   Mabiya addinin Islama na cikin kwanaki goma na karshe a watan Ramadana. Malaman addinin sun kwadaitar da mabiyansu da su dukufa cikin Ibada a wadannan kwanaki. A hira da wani babban Malami,...

Shigar Boko Haram Abuja: Kakakin Rundunar ‘Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Mariam Yusuf ta...

0
Shigar Boko Haram Abuja: Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Mariam Yusuf ta Musanta Batun   Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya ta musanta rade-radin shigar Boko Haram garin. Kamar yadda kakakin rundunar, Mariam Yusuf ta sanar, a halin yanzu jami'an...

Mamaye Garin Kala-Balge: Sojojin Najeriya Sun Dakile Harin ‘Yan Ta’addan Boko Haram a Jahar...

0
Mamaye Garin Kala-Balge: Sojojin Najeriya Sun Dakile Harin 'Yan Ta'addan Boko Haram a Jahar Borno   'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari garin Rann, hedkwatar garin Kala-Balge a jahar Borno. Sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin, sun kuma hana 'yan...

Jami’an Hukumar Kwastam Sun Kwato Buhuhunan Shinkafa a Jahar Oyo

0
Jami'an Hukumar Kwastam Sun Kwato Buhuhunan Shinkafa a Jahar Oyo   Jami'an hukumar kwastam sun dira kasuwar Oja Oba dake Ibadan, babban birnin jahar Oyo inda suka yi awon gaba da buhuhunan shinkafa. Kakakin hukumar kwastam ɗin na Sakta A, ya tabbatar...
- Advertisement -
Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai