Shigar Boko Haram Abuja: Kakakin Rundunar ‘Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Mariam Yusuf ta...
Shigar Boko Haram Abuja: Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Mariam Yusuf ta Musanta Batun
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya ta musanta rade-radin shigar Boko Haram garin.
Kamar yadda kakakin rundunar, Mariam Yusuf ta sanar, a halin yanzu jami'an...
Mamaye Garin Kala-Balge: Sojojin Najeriya Sun Dakile Harin ‘Yan Ta’addan Boko Haram a Jahar...
Mamaye Garin Kala-Balge: Sojojin Najeriya Sun Dakile Harin 'Yan Ta'addan Boko Haram a Jahar Borno
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari garin Rann, hedkwatar garin Kala-Balge a jahar Borno.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin, sun kuma hana 'yan...
Jami’an Hukumar Kwastam Sun Kwato Buhuhunan Shinkafa a Jahar Oyo
Jami'an Hukumar Kwastam Sun Kwato Buhuhunan Shinkafa a Jahar Oyo
Jami'an hukumar kwastam sun dira kasuwar Oja Oba dake Ibadan, babban birnin jahar Oyo inda suka yi awon gaba da buhuhunan shinkafa.
Kakakin hukumar kwastam ɗin na Sakta A, ya tabbatar...
‘Yan Ta’addan ISWAP Sun Kai Hari Garin Ajiri Dake Jahar Borno
'Yan Ta'addan ISWAP Sun Kai Hari Garin Ajiri Dake Jahar Borno
'Yan ta'addan ISWAP sun kai mugun farmaki garin Ajiri dake karamar hukumar Mafa a Borno.
Sun kai harin ne a ranar Lahadi amma har yanzu ba a san iyakar barnar...
Kungiyar Kwadago ta Kasa Reshen Jahar Kaduna ta Alakanta Rashin Tsaro a Jahar da...
Kungiyar Kwadago ta Kasa Reshen Jahar Kaduna ta Alakanta Rashin Tsaro a Jahar da Korar Ma'aikata da Gwamnatin Jahar ta yi
Kungiyar kwadago ta alakanta karuwar rashin tsaro a jahar Kaduna ta korar ma'aikata a jahar.
Kungiyar ta bayyana haka ne...
Masu Garkuwa da Mutane Sunyi Garkuwa da Mahaifiyar ‘Dan Majalisar Dokokin Jahar Neja
Masu Garkuwa da Mutane Sunyi Garkuwa da Mahaifiyar 'Dan Majalisar Dokokin Jahar Neja
‘Yan bindiga sun kai hari jahar Neja a daren ranar Alhamis inda suka yi awon gaba da wasu mutane, ciki har da mahaifiyar wani dan majalisa, Honarabul...
Hadin Baki da ‘Yan Bindiga: Sarkin Katsina ya Dakatad da Hakimin Kankara, Abubakar Yusuf
Hadin Baki da 'Yan Bindiga: Sarkin Katsina ya Dakatad da Hakimin Kankara, Abubakar Yusuf
Ana zargin wani Sarkin gargajiya da goyawa yan bindiga baya a garin Katsina .
Wannan ya biyo bayan mutuwan dan bindigan da ya sace dalibai a Kankara.
An...
‘Yan Ta’addan Boko Haram Sun Kashe Malaman Makaranta Uku a Yobe
'Yan Ta'addan Boko Haram Sun Kashe Malaman Makaranta Uku a Yobe
An kashe malaman makaranta uku a jahar Yobe makon da ya gabata.
Wannan ya auku ne lokacin da yan Boko Haram suka kai hari Geidam.
Mutan garin Geidam sun gudu daga...
Iyaye Sunyi Kira da a Canza Lokacin Shirin Dadin Kowa na Tashar Arewa24 a...
Iyaye Sunyi Kira da a Canza Lokacin Shirin Dadin Kowa na Tashar Arewa24 a Watan Ramadana
Mutane a jahar Kano sun bayyana damuwarsu kan shirin wasan kwaikwayo na Dadin-Kowa.
Ana haska shirin ranar Talata da Asabar a tashar Arewa24.
Iyaye sun yi...
Karin Kudin Makaranta: Malaman jami’ar KASU Sun yi Kira ga Gwamnatin El-Rufai da ta...
Karin Kudin Makaranta: Malaman jami’ar KASU Sun yi Kira ga Gwamnatin El-Rufai da ta Janye Matakin da ta Dauka
Kungiyar ASUU ta yi tir da matakin da gwamnatin Nasir El-Rufai ta dauka.
Malaman makarantar sun ce karin kudi zai sa dalibai...











