Adadin Kanawa da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja
Adadin Kanawa da 'Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja
Yan bindiga sun yi sanadiyar mutuwar mutane 16 yan asalin jihar Kano a kan hanyar su ta dawowa kano daga Abuja a babban titin Kaduna zuwa Abuja.
Wata majiya...
Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci
Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci
Akalla Bursunoni 37 sun samu yanci ranar Alhamis a jihar Kano.
Hakan na cikin yunkurin gwamnatin tarayya na rage cinkoso a gidajen gyara hali.
Kundin tsarin mulki ya baiwa Alkalin Alkalai dama 'yanta Bursunoni Alkalin...
ISWAP: ‘Yan Ta’addan Sun Kashe Wasu Sojoji
ISWAP: 'Yan Ta'addan Sun Kashe Wasu Sojoji
Akalla Sojojin Najeriya 10 sun rasa rayukansu a harin da yan ta'addan ISWAP suka kai musu yankin Alagarno-Timbuktu dake jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya.
A cewar AFP, bisa rahoton da ta samu, an...
Hasashen Bankin Duniya ya Nuna Tsawon Shekarun da Matsin Tattalin Arziki Zai Kai
Hasashen Bankin Duniya ya Nuna Tsawon Shekarun da Matsin Tattalin Arziki Zai Kai
Masanan Bankin Duniya sun fadi abin da zai faru da tattalin arzikin Najeriya.
World Bank Nigeria Development Update ta ce babu tabbacin za a tsira a 2022.
Yawan Talakawa...
Rikici ya Barke Tsakanin ‘Yan Sanda da Fusatatun Matasa
Rikici ya Barke Tsakanin 'Yan Sanda da Fusatatun Matasa
Duk da zanga-zangar EndSARS, wani dan sanda ya kuma kashe wani ba gaira ba dalili.
Rikici ya kaure a birnin Fatakwal ranar Alhamis sakamakon wannan kisa.
Abokan aikin direban sun dauki gawarsa kan...
Sunayen ‘Yan Siyasa da Masu Mulki da Suka Kamu da Ciwo a Gaban Masu...
Sunayen 'Yan Siyasa da Masu Mulki da Suka Kamu da Ciwo a Gaban Masu Shari'a
Ana yawan zargin ‘yan siyasa da masu mulki a Najeriya da rashin gaskiya wadanda su ka hada da sata, almundahana da baba-kere da dukiyar al’umma.
Yayin...
Rundunar Sojoji ta Fadin Dalilin Soke Taron da Zatai
Rundunar Sojoji ta Fadin Dalilin Soke Taron da Zatai
Babban jami'in rundunar sojan Najeriya da ke hallartar taron shekara-shekara ta babban hafsan sojan kasar Najeriya ya kamu da korona.
Hakan ya tilasatawa rundunar soke sauran abubuwan da aka shirya gudanawar yayin...
Kotu ta Hana Bada Belin Wani Farfesa
Kotu ta Hana Bada Belin Wani Farfesa
Ignatius Uduk zai shafe akalla kwanaki biyar a gidan yari kafin ya samu beli.
Farfesan ya na kotu da hukumar EFCC ne bisa zargin hannu a magudin zabe.
Malamin makarantar ya karyata zargin da ake...
Faisal Maina: Jami’an Tsaro Sun Kama Ɗan Maina
Faisal Maina: Jami'an Tsaro Sun Kama Ɗan Maina
Jami'an tsaro sun kama dan Abdulrasheed Maina, Faisal, da ya tsere daga hannun beli.
Bayan tserewarsa ne kotu ta bawa jami'an tsaro umurnin kama shi a duk inda suka ganshi.
Ana tuhumar Faisal da...
Cutar Corona ta yi Silar Mutuwar Wani Babban Kwamandan Sojoji
Cutar Corona ta yi Silar Mutuwar Wani Babban Kwamandan Sojoji
Cutar korona ta yi sanadiyar rasuwar babban kwamandan Sojojin Najeriya, Irefin.
Irefin ya fara rashin lafiya ne bayan ya halarci taron hafsoshin sojoji da ke gudana a Abuja.
Rundunar soji ta dakatar...